Thursday 6 June 2019

KARANTA HUKUNCIN KIN YIN AZUMIN RAMADAN

Tura Wannan Zuwa
Duk wanda ya ci abinci da rana da gangan a cikin watan Ramadan ba tare da wani uzuri da shari’a ta halatta ba, babu shakka azabar da za a yi masa mai tsanani ce. 


Lokacin Bude Baki



Kuma ko da zai mutu yana Azumi ba zai zama ya cike wannan ranar da ya ci ba.



عَنْ أَبِى هُرَيْرَةَ رَضِيَ الله عَنْهُ أَنَّ النَّبِيِّ صَلَّى اللهُ عَلَيْهِ وَسَلَّمَ قَالَ: "مَنْ أَفْطَرَ يَوْمًا فِي رَمَضَانَ فِي غَيْرِ رُخْصَة رَخَّصَهَا الله لَهُ، لَمْ يَقْضِ عَنْهُ صِيَامَ الدَّهْرِ كُلِّهِ وَإِنْ صَامِهُ." (رواه أبو داود وابن ماجه، والترمذى)



Abu Huraira (R.A) ya ce, Manzon Allah (S.A.W) ya ce: “Wanda ya ci abinci a rana daya daga cikin ranakun Ramadan ba tare da wani sauki da Allah ya yi masa ba, to, ku da zai azumci baki dayan zamaninsa bai rama ba.” (Abu Dauda da Ibn Majah da Tirmizi).



Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Isar da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradin Mu


Burin shafin Muryarhausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke



Domin samun Labarai,Nishaɗi, Kalaman Soyayyar Hausawa,Bincike mai zurfi,,Tarihi,Fadakarawa,Tunatarwa, Addu'o"in littafin Hisnul Muslim (Garkuwar Musulmi) cikin harshen Hausa, Kimiya da Fasaha,Hotuna,Hausa Comedy, Sharhi mai gamsarwa, tsage gaskiya dalla-dalla da dai sauran su Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya.



Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.



Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com  Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki

Mungode






TURA WANNAN ZUWA

Mawallafi: verified_user