Showing posts with label Wakokin Begen Annabi Muhammad (SAW). Show all posts
Showing posts with label Wakokin Begen Annabi Muhammad (SAW). Show all posts

Thursday, 28 January 2021

Sauke Sabuwar Kasidar Dan Musa Gombe - Kashiful Gumma

Sauke Sabuwar Kasidar Dan Musa Gombe - Kashiful Gumma

 Kamar Yadda Shafin MuryarHausa24.com.ng ya shahara wajen kawo muku sababbin Waƙoƙin Soyayya har ma dana Begen Annabi Muhammad (SAW) Yau ma gamu tafe da waƙar yabo ta Annabi Muhammad Rasulillah (SAW).


KASHIFUL GUMMA

Kasidar da fitaccen mawaƙi a masana'antar shirya fina-finan Hausa (KANNYWOODDan Musa Gombe ya rerawa manzon Allah (S.A.W) ta ƙayatar da masoya Annabi Muhammadu (SAW).

Taken kasidar "SAYYADIL WUJIDI SANNU MANZON TSIRA KASHIFUL GUMMA KAI KA YAYEN ƘUNCI".

Ƙasidar tana ɗauke da saƙonni masu muhimmanci da yakamata al'umma su sani musamman ma'abota sauraron wakokin sa.

Kalli Bidiyon Kai Tsaye...

Wato tsayawa bayyana abinda wannan ƙasidar ta ƙunsa kamar ɓata lokaci ne, abin sai wanda ya saurara.

Kardai mu cika ku da surutu ku hanzarta sauke wannan waƙar yanzu domin sauraro.

SAUKE KASIDAR ANAN

Kada ku sake a baku Labari.

Domin samun sababbin waƙoƙin siyasa, waƙoƙin Soyayya, waƙoƙin bege, waƙoƙin gargajiya da sauran su akan lokaci ku ci gaba da kasancewa da mu a www.MuryarHausa24.com.ng farin cikin ku shine farin cikin mu.

Zaku iya sauke Sababbin wakokin Dan Musa Gombe harma da Tsofaffin Wakokin Dan Musa Gombe a kyauta idan ku latsa rariyar liƙau ɗin dake ƙasa.

SABABBIN WAKOKIN DAN MUSA GOMBE

Ku Ci gaba da kasancewa da Mu domin samun Cikakken Tarihin mawaƙi Dan Musa Gombe nan bada daɗewa ba Insha Allah.

MURYAR HAUSA24 Muna fatan za ayi kallo gami da sauraro lafiya cikin Nishaɗi.

Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin

aiki tuƙuru don Ilimantarwa da Faɗakarwa.

Ku ci gaba da kasancewa da mu a www.muryarhausa24.com.ng   a duk inda ku kasance a faɗin Duniya.

MURYAR HAUSA24 FARIN CIKIN AL'UMMA.

Thursday, 24 September 2020

Sauke Sabuwar Kasidar Zainab Ambato - Gani A So

Sauke Sabuwar Kasidar Zainab Ambato - Gani A So

Kamar Yadda Shafin
MuryarHausa24.com.ng ya shahara wajen kawo muku sababbin Waƙoƙin Soyayya har ma dana Begen Annabi Muhammad (S.A.W) Yau ma gamu tafe da waƙar yabo ta Annabi Muhammad (S.A.W).


Zainab Ambato

Kasidar da Fitacciyar Sha'ira
Zainab Ambato ta rera cikin sabon salo mai ƙayatarwa da ɗaukar hankulan masoya Annabi Muhammadu (S.A.W) .

Kasidar mai taken "GANI ASO ZUCIYA ZATA ZAGWANYE...".

Ƙasidar tana ɗauke da saƙonni masu muhimmanci da yakamata al'umma su sani musamman ma'abota sauraron kasidun Zainab Ambato. Ta rera ƙasidar ne cikin wani irin salo mai ban sha'awa da tafiyar da zukatan masoya Annabi Muhammad (S.A.W).

Wannan dai sabuwar ƙasida ce da sha'irar ta rera cikin wannan sabuwar shekarar da muke ciki (2020), ƙasidar dai tazo da wani sabon salo wanda bakasafai ake samun irin shi a cikin wakokin ta ba.

Wato tsayawa bayyana abinda wannan sabuwar ƙasidar ta ƙunsa tamkar ɓata lokaci ne, abin sai wanda ya saurara.

Kardai mu cika ku da surutu ku hanzarta sauke wannan ƙasidar yanzu domin sauraro.

SAUKE KASIDAR ANAN

KADA KU SAKE A BAKU LABARI

Domin samun sababbin wakokin siyasa, wakokin Soyayya, wakokin bege, wakokin gargajiya da sauran su akan lokaci ku ci gaba da kasancewa da mu a www.MuryarHausa24.com.ng farin cikin ku shine farin cikin mu.

Zaku iya sauke sababbin wakokin Zainab Ambato harma da tsofaffin wakokin (Kasidun) Zainab Ambato a kyauta idan ku latsa rariyar liƙau ɗin dake ƙasa.

SABABBIN WAKOKIN ZAINAB AMBATO

Ku Ci gaba da kasancewa da Mu domin samun Cikakken Tarihin Zainab Ambato nan bada daɗewa ba Insha Allah.

MURYAR HAUSA24 Muna fatan za'ayi sauraro lafiya cikin Nishaɗi.

Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki tuƙuru don Ilimantarwa da Faɗakarwa.

Ku ci gaba da kasancewa da mu a www.muryarhausa24.com.ng   a duk inda ku kasance a faɗin Duniya.

MURYAR HAUSA24 FARIN CIKIN AL'UMMA.

Saturday, 28 March 2020

SAUKE KUNDIN KALAMAN SOYAYYA AUDIO NA YUSUFUDDEEN A. YUSUF

SAUKE KUNDIN KALAMAN SOYAYYA AUDIO NA YUSUFUDDEEN A. YUSUF

Wannan KUNDIN KALAMAN SOYAYYA cike yake da daɗaɗan kalamai masu ratsa zuciya na Soyayya har ma dana masoya fiyayyen halitta Annabi Muhammad (S.A.W), idan har kana sauraro to bazaka san lokacin da shauƙin soyayya zai ziyarci zuciyar ka ba , abin dai ba a magana.

KUNDIN KALAMAN SOYAYYA

Idan har kana soyayya , lallai wannan Audio na KUNDIN KALAMAN SOYAYYA zai faranta maka rai, haka kema idan kina soyayya , karku sake a baku labari.

Wannan tataccen kalamai ne masu daɗin gaske da ratsa zuciya wanda aka fassara su daga ƙundin shahararren malami kuma sufi wanna ake kiransa Sayyadi Rumi wanda sunansa shine Jalāl ad-Dīn Muhammad Rūmī. Sayyadi Rumi ya shahara sosai ba ma a ƙasar larabawa ba kawai, harma da ƙasashen yamma wato turai da ƙasashen africa musamman ƙasashen africa ta yamma da ta arewa.

Kalli Bidiyon Cikin Hotuna...

Wanda Yusufuddeen A. Yusuf ya gabatar, lallai kada ku bari a baku labari.

Idan kana da matsala a Soyayya musamman wajen furta Lafuzan Soyayya, kasani wannan KUNDIN KALAMAN SOYAYYA zai nishaɗantar da kai ya kuma ƙara tasirin soyayya a farfajiyar zuciyar Ka.

Kardai mu cika ku da surutu ku hanzarta sauke Audio na Kundin Kalaman Soyayya yanzu a kyauta.

SAUKE AUDIO ANAN

Ku Ci gaba da kasancewa da mu , domin samun Labarin Soyayya ko Kalaman Soyayya cikin Audio (Wanda zai sauƙaƙa matuka wajen sauraro koda kuwa kana cikin Uziri ne) ko kuma Video (Wanda za a iya Kalla gami da Sauraro).

Dafatan KUNDIN KALAMAN SOYAYYA zai Ilimantar ya kuma Faɗakar da al'umma, musamman masoya (Samari da 'Yam Mata) da kuma masoya fiyayyen halitta Annabi Muhammad (S.A.W).

Sauke Zafafan Kalaman Soyayya Guda 32 Masu Ratsa Zukatan Masoya na Zamani

MURYAR HAUSA24 muna kuma fatan za'ayi kallo gami da sauraro lafiya cikin Nishaɗi da Walwala.

Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki tuƙuru don Ilimantarwa da Faɗakarwa.

Ku ci gaba da kasancewa da mu a www.muryarhausa24.com.ng   a duk inda ku kasance a faɗin Duniya.

MURYAR HAUSA24 FARIN CIKIN AL'UMMA.

Wednesday, 6 November 2019

Music: Hafiz Abdallah Ft Murjanatu Bukhari Adam - Ita Kadai Hujja Ce

Music: Hafiz Abdallah Ft Murjanatu Bukhari Adam - Ita Kadai Hujja Ce

Kamar Yadda Shafin
MuryarHausa24.com.ng ya shahara wajen kawo muku sababbin Waƙoƙin Soyayya har ma dana Begen Annabi Muhammad (SAW) Yau ma gamu tafe da waƙar yabo ta Muhammadur Rasulillah (SAW).

Hafiz Abdallah Ft Murjanatu Bukhari Adam


Kasidar da Fitacciyar Sha'ira
Murjanatu Bukhari Adam (Murjanatu Hafiz Abdullah) ta rera cikin sabon salo mai kayatarwa da daukar hankulan masoya Annabi Muhammadu (SAW) .

Kasidar mai taken "ITA KADAI HUJJA CE ".

MURYAR HAUSA24 kasidar tana ɗauke da saƙonni masu muhimmanci da yakamata al'umma su sani musamman ma'abota sauraron kasidun sa.

Abin dai ba'a cewa komai sai wanda ya saurara zai sani, ta rera kasidar ne cikin wani irin salo mai ban sha'awa.

Kardai mu cika ku da surutu ku sauke wannan kasidar yanzu domin sauraro.

Ku sauke kasidar yanzu domin sauraro.

DOWNLOAD MUSIC HERE

Nan bada dadewa ba Muryar Hausa24
zamu kawo muku Takaitaccen Tarihin
Murjanatu Hafiz Abdullah .

Domin samun sababbin wakokin siyasa, wakokin Soyayya, wakokin bege, wakokin gargajiya da sauran su akan lokaci ku ci gaba da kasancewa da mu a www.MuryarHausa24.com.ng farin cikin ku shine farin cikin mu.

MAKALOLI MASU ALAKA:

Kasidar Umar Abdul'aziz Fadar Bege Ft Ramlat "Sarki Jiran Halittu"

Zazzafar Sabuwar Kasidar Umar M. Sharif "YA RASULILLAH (SAW) MANZO NA FIYAYYAN HALITTA"

DOWNLOAD SABUWAR KASIDAR MUSA GARBA GASHUWA "ANNABI SHA YABO"

Ku ci gaba da kasancewa da mu domin samun sababbin wakokin Murjanatu Bukhari Adam MP3 (Sababbin Kasidun Murjantu Hafiz Abdullah) .

Muryar Hausa24 Muna fatan za'ayi sauraro lafiya cikin Nishadi.

Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku.

Isar da bayanai akan lokaci ba tare da son
zuciya ba shine muradin Mu.

Burin shafin Muryar Hausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke.

Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng   a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya.


Mun kudiri aniyar tsage gaskiya dalla-dalla , sharhi mai gansarwa da suka hada da
harkokin yau da kullum da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.

Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com  Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki

Mungode



Thursday, 8 August 2019

Download Zazzafar Sabuwar Kasidar Umar M. Sharif "YA RASULILLAH (SAW) MANZO NA FIYAYYAN HALITTA" Latest Umar M. Shareef Song

Download Zazzafar Sabuwar Kasidar Umar M. Sharif "YA RASULILLAH (SAW) MANZO NA FIYAYYAN HALITTA" Latest Umar M. Shareef Song

Kamar Yadda Shafin MuryarHausa24.com.ng ya shahara wajen kawo muku sababbin Waƙoƙin Soyayya har ma dana Begen Annabi Muhammad (SAW) Yau ma gamu tafe da waƙar yabo ta Annabi Muhammad Rasulillah (SAW).

Umar M. Sharif

Kasidar da Fitaccen Mawaki kuma Jarumi a masana'antar shirya fina-finan Hausa (KANNYWOOD) Umar M. Sharif ya rerawa manzon Allah (SAW) ta ƙayatar da masoya Annabi Muhammadu (SAW).


Abin dai ba'a cewa komai sai wanda ya saurara zai sani, ya rera wakar ne cikin wani irin salo mai ban sha'awa.

Kardai mu cika ku da surutu ku sauke wannan kasidar yanzu domin sauraro.


Ku sauke kasidar yanzu domin sauraro.

MURYAR HAUSA24 kasidar tana ɗauke da saƙonni masu muhimmanci da yakamata al'umma su sani musamman ma'abota sauraron wakokin sa.

MUKALOLI MASU ALAKA:






Domin samun sababbin wakokin siyasa, wakokin Soyayya, wakokin bege, wakokin gargajiya da sauran su akan lokaci ku ci gaba da kasancewa da mu a www.MuryarHausa24.com.ng farin cikin ku shine farin cikin mu.

Muryar Hausa24 Muna fatan za'ayi sauraro lafiya cikin Nishaɗi.

Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Isar da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradin Mu


Burin shafin Muryar Hausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke



Domin samun Labarai,Nishaɗi, Kalaman Soyayyar Hausawa,Bincike mai zurfi,,Tarihi,Fadakarawa,Tunatarwa, Addu'o"in littafin Hisnul Muslimi cikin harshen Hausa, Kimiya da Fasaha,Hotuna,Hausa Comedy, Wakokin Gargajiya, Wakokin Siyasa, Wakokin Zamani, Wakokin Bege na Annabi Muhammad (SAW) , Sharhi akan al'umaran Yau da Kullum , Sharhi mai gamsarwa, tsage gaskiya dalla-dalla da dai sauran su Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng   a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya.



Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.



Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com  Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki

Mungode








Tuesday, 23 July 2019

Music: Kasidar Umar Abdul'aziz Fadar Bege Ft Ramlat "Sarki Jiran Halittu"

Music: Kasidar Umar Abdul'aziz Fadar Bege Ft Ramlat "Sarki Jiran Halittu"

Kamar Yadda Shafin
MuryarHausa24.com.ng ya shahara wajen kawo muku sababbin Waƙoƙin Soyayya har ma dana Begen Annabi Muhammad (SAW) Yau ma gamu tafe da waƙar yabo ta Annabi Muhammad Rasulillah (SAW).

Umar Abdul'aziz Fadar Bege

Kasidar da fitaccen sha'iri  marigayi Umar Abdul'aziz Fadar Bege ya rerawa manzon Allah (SAW) ta ƙayatar da masoya Annabi Muhammadu (SAW).

Taken kasidar "SARKI JIRAN HALITTU".

Sun rera kasidar ne tare da matar sa Ramlat Fadar Bege .

Ku sauke kasidar yanzu domin sauraro.

Ku ci gaba da kasancewa da mu domin samun kasidun marigayi Abdul'aziz Umar Fadar Bege cikin sauki.

MUKALOLI MASU ALAKA:


DOWNLOAD SABUWAR KASIDAR MUSA GARBA GASHUWA "ANNABI SHA YABO"

Domin samun sababbin wakokin siyasa, wakokin Soyayya, wakokin bege, wakokin gargajiya da sauran su akan lokaci ku ci gaba da kasancewa da mu a www.MuryarHausa24.com.ng farin cikin ku shine farin cikin mu.

Muryar Hausa24 Muna fatan za'ayi sauraro lafiya cikin Nishaɗi.

Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Isar da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradin Mu


Burin shafin Muryar Hausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke



Domin samun Labarai,Nishaɗi, Kalaman Soyayyar Hausawa,Bincike mai zurfi,,Tarihi,Fadakarawa,Tunatarwa, Addu'o"in littafin Hisnul Muslimi cikin harshen Hausa, Kimiya da Fasaha,Hotuna,Hausa Comedy, Wakokin Gargajiya, Wakokin Siyasa, Wakokin Zamani, Wakokin Bege na Annabi Muhammad (SAW) , Sharhi akan al'umaran Yau da Kullum , Sharhi mai gamsarwa, tsage gaskiya dalla-dalla da dai sauran su Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng   a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya.



Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.



Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com  Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki

Mungode








Thursday, 11 July 2019

DOWNLOAD SABUWAR KASIDAR MUSA GARBA GASHUWA "ANNABI SHA YABO"

DOWNLOAD SABUWAR KASIDAR MUSA GARBA GASHUWA "ANNABI SHA YABO"

Kamar Yadda Shafin
MuryarHausa24.com.ng ya shahara wajen kawo muku sababbin Waƙoƙin Soyayya har ma dana Begen Annabi Muhammad (SAW) Yau ma gamu tafe da waƙar yabo ta Muhammad Rasulillah (SAW).

SAW


Kasidar da Fitaccen Sha'iri Musa Garba Gashuwa (MGG) ya rerawa manzon Allah (SAW) ta ƙayatar da masoya Annabi Muhammadu (SAW) .

Ba wannan bane karo nafarko da sha'irin yake rerawa Annabi Muhammad (SAW) bege ba, yayi fice ne tin lokacin da ya saki ƙasidar sa mai ɗauke da ɗan taƙaitaccen tarihin Manzon Allah (SAW) kasidar mai taken " HIJIRA " .

A dai-dai wannan lokacin ya saki ƙasidar sa mai taken "ANNABI SHA YABO".

Ku sauke kasidar yanzu domin sauraro.

DOWNLOAD MUSIC HERE

Nan bada daɗewa ba Muryar Hausa24 zamu kawo muku Takaitaccen Tarihin Musa Garba Gashuwa (MGG) .

Ku ci gaba da kasancewa da mu domin samun sababbin kasidun Musa Garba Gashuwa (MGG) .

DUBA WANNAN: DOWNLOAD SABUWAR KASIDAR MUSA GARBA GASHUWA SAHIBUL HUSNI

Muryar Hausa24 Muna fatan za'ayi sauraro lafiya cikin Nishaɗi.

Domin samun sababbin wakokin siyasa, wakokin Soyayya, wakokin bege, wakokin gargajiya da sauran su akan lokaci ku ci gaba da kasancewa da mu a www.MuryarHausa24.com.ng farin cikin ku shine farin cikin mu.


Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Isar da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradin Mu


Burin shafin Muryar Hausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke



Domin samun Labarai,Nishaɗi, Kalaman Soyayyar Hausawa,Bincike mai zurfi,,Tarihi,Fadakarawa,Tunatarwa, Addu'o"in littafin Hisnul Muslimi cikin harshen Hausa, Kimiya da Fasaha,Hotuna,Hausa Comedy, Wakokin Gargajiya, Wakokin Siyasa, Wakokin Zamani, Wakokin Bege na Annabi Muhammad (SAW) , Sharhi akan al'umaran Yau da Kullum , Sharhi mai gamsarwa, tsage gaskiya dalla-dalla da dai sauran su Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng   a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya.



Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.



Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com  Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki

Mungode









Sunday, 7 July 2019

HOTUNA DA CIKAKKEN TARIHIN FADAR BEGE

HOTUNA DA CIKAKKEN TARIHIN FADAR BEGE

Fadar Bege ya fara Nursery
(boko) dinsa kenan da
makarantar allo(Islamiyya)
mahaifiyar shi ta kuma
saka shi primary a cikin
wudil din, ya gama kuma
yayi secondary, da ya kare sai
bai samu ci gaba da
karatun zamani ba.

Fadar Bege

Domin haka ne sai ya
shagala da neman yanda
zai dauki nauyin
mahaifiyar tashi, to akan
wannan gwagwarmaya
har sukan tafi "Kudu" dashi
da Mahaifiyar tashi zuwa
irinsu "Onitsha, Enugu da
ire iren wa'annan
garuruwa suyi sayayya su
dawo, wanda da wannan
ne suke samu su dan rike
kansu tare (mahaifiyar shi )

To daga baya sai(fadar
bege) yaga ita mahaifiyar
shi girma ya fara kamata,
sai shi kadai ya dinga zuwa
yana dawowa, sai ya hutar
da Mahaifiyarsa daga wannan
abubuwa (zuwa kudu
sayayya), daga baya sai
yayi Aure inda Allah ya
azurtasu da ya mace, sai
yayi wa uwar tashi
takwara ya samata suna
"Khadija" sai ake kiranta
"Mama", to Allah baisa
Auren yayi tsawo ba sai
suka rabu da matar tasa.

A wannan shekarun
yarantar dai dai, ya koma
yana yabo Annabi(s.a.w)
kuma yana "Video
coverage".

Watarana sai fadar bege
yaci karo da wani cassete
dina (wato sharu Sani
kenan) cassete din da nayi
akan Sayyidina Rasoolullah
s.a.w, jin wannan cassete
din ya hana fadar bege
zaune da tsaye a cikin
Wudil, ya zabura yace:-
"In Allah ya yarda Sai na
nemo inda wannan
Malamin da ke maganar
Annabi s.a.w yake!!!"

Fadar Bege a Majalisi


sai Fadar bege ya zo Kano
nemana, bamu hadu ba sai
suka hadu da Sheikh
Dahiru, sai "Fadar Bege"

yake tambayar shi cewa
yazo ne neman Maulana
Sharu Sani r.t.a, sai aka ce
kwarai nan yake.

to lokacin kuma saura
kwana Uku da Maulidin
maulana sheikh Barhama
Nyass Al-kaolakhi R.T. A
(wa abqa....) sai yace wa
fadar bege to ka bari tunda
kazo baku hadu ba, to
za'ayi maolidin Maulana
Barhama Nyass RTA sai
kazo can.

sai ko fadar bege" yazo
wurin Maulidin a watan
Rajab, yazo a lokacin kayan
dake jikinsa poplin ne mai
dinkin 'yar shara da wando,
gashi dai matashi siriri
babu hula a kansa.

Daman ni (sharu Sani) a
qa'ida kowane batu indai
nine zanyi to da Manzon
Allah s.a.w nake budewa,
saboda:
"BIHEE KHUTAMUL ZHIKRUL
JAMEELU WA YUBDA'U.......


Fadar Bege


ma'ana:: Duk kyakyawar
ambato dashi ake cikawa
kuma dashi ake budewa
(Alfatih lima ughliqa wal
Khatimu limaa Sabaqa).

To tun a nan ne fa!

Da Fadar Bege yaji yanda
ake maganar Annabi s.a.w,
WALLAHI TUN DAGA NAN
YA FADI YA SUMA! (Jazb).

akayi sallar asuba, dan
wannan kamin gari ya
waye sai ya karba sai yayi
Qasidar sa na "Dan Asali" ni
kuma(sharu Sani) daga jin
Qasidar sai na dimautu
naga wannan bai kamata
in kyaleshi ba, bayan ya
gama sai na rike shi, na
tambayeshi daga ina yake???

yace min shi mutumin
wudil ne, sai ce masa dan
Allah kada ya tafi ya tsaya
mu tashi, da muka kare sai
na jashi gidan da nake yanzu
lokacin ana gini, yayi barci
ya tashi sannan sai muka
zauna, shiko sai yana ta
tambayata game da
lamarin manzon Allah
s.a.w, ni kuma sai ina ce
masa ya daga Dan Asalin
mu gyagyara, gata da
ma'ana dayawa amma
akwai abubuwan da ya
kamata zare wannan a
saka wannan.

Tun daga wannan lokaci
muke tare da shi har izuwa
yanzu, nina karfafeshi
cewar ba'a yabon Manzon
Allah s.a.w da tunani sai da
Ilimi, dan haka nace masa
kafuwa ya kamata kayida
kyau kayi Ilimi na Addini,
sai ka kasan me zaka gaya
Wa Rasoolillah s.a.w "bi
hujjatin"

To Domin haka ne sai
muka fara karatun littafai
dashi (fadar bege) da
abokansa.

Fadar Bege


Muka fara karatu tun daga
kan "Qawa'idi" mukayi
Ahdari" da "Ishmaawi"
muka gama sai muka dora
"Izziyyah" mukayi "Risaala"
Sai mukayi Hadithai"
mukayi bangare na Tarikh
"Seeratul Nabiyyi s.a.w da "
khasa'isul Nabawiy" da
"Mu'ujizaatu Rasool(s.a.w)"
muka kuma karanta
"Luggah" wadda ta shafi su
"Al-Burda(Imam Busairi)"
su "Sallu alaihi wa Sallimoo
Taslimaa" su Badamasi,
Qantarami, Ishriniyyah" da
Diwanin Maulana Sheikh
Barhama Alkaolakhi RTA da
dai sauran litattafai da
dama, domin litattafai da
mukayi dashi marigayi
(wato Fadar bege) sun kai
littafi 33(Talatin da Ukku).

Daga baya bayannan
kamar wata Hudu da
kwana goma sha ukku da
ne sai tarasu duka nace
kowa ya tsaya da karatun
littafai da yakeyi, Muna son
kowa ya kawo Qur'ani Izzu
sittin aka(hifz).

kuma ikon Allah muna
tsakiyar Qaratun ne sai
wanda ya fimu qaunar sa
ya dake kayanshi.

RASUWAR FADAR BEGE

Aminin marigayin Malam Hafizu kuma daya daga cikin wadanda suka yi jinyar marigayin  da shi , ya ce: “Ba kamar yadda mutane suke rade-radi ba, Umar ya rasu ne a sakamakon rashin lafiya wanda ya yi ta fama da ita, amma ba jifa ba ne ko hadari ko kuma wani dalili da mutane suke ta cece-kuce ba. Matsalar daukewar numfashi ne a sakamakon wani abu kamar majina da take damunsa a kirji.”

“Umar ya soma wannan rashin lafiya ne a tsai-tsaye tun ashirin da uku ga watan azumi, a inda ya same ni a gida ya ce min in kai shi asibiti, na kai shi asibiti, an duba shi an ba shi magani, amma tsawon wannan lokaci bai rabu da wannan larurar b a, sai  dai ya kwanta ya tashi; yau da lafiya gobe babu lafiya. Amma duk da haka mun yi majalisi da shi a Gombe da Nasarawa da sauransu wasu garuruwa.

Cutar dai ba ta ci karfinsa ba sai gabannin Babbar Sallah a inda ya kira aminin nasa a waya amma ya kasa magana da shi, sai matarsa Ramla ta ce asibiti za a kai shi jikin ya yi tsanani. Daga nan ya kai shi asibitin kudi  a Sharada a inda ganin yadda numfashinsa yake daukewa, suka sanya masa na’urar yin numfashi ta Odygen. Bayan wani lokaci sai asibitin suka ce musu odygen din su za ta kare cikin minti talatin sai dai su je asibitin gwammanti. Suka rubuta musu takarda, daga nan sai  asibitin Aminu Kano. A nan ana yajin aiki. Sai suka tafi Asibitin Nasarawa, a nan babu gado, A asibitin Murtala kuma nasu ya kare. Sai suka tafi Asibitin Zana watau IDH. 

Nan kuma ba su da Odygen. A takaice ce sai da suka je asibitoci biyar sai daga karshe a wani asibiti mai zaman kansa ya karbe su, aka kuma sa masa abin numfashi na Odygen. Cikin wannan hali Umar ya galabaita domin tun misalin Azahar suke yawo har sai da suka kai bayan isha.

Ya ce: “A wannan  asibiti aka yi shawarar  yi masa aiki ta makoshinsa domin fidda numfashi watau ‘bypass’. Sai dai matsalar a nan ita ce zai rasa muryarsa kuma idan aka huda zai yi kamar shekara biyar kafin ya warke. Ba a yi aikin ba amma an sa masa odygen kuma numfashinsa ya dawo. A nan ma yake ce mini shi fa mutuwa zai yi, na ce masa, a’a. Kuma Allah Ya sa har ya samu sauki, domin a wannan hali na ba shi takarda ya soma rubuta kasida wacce na ba shi amshinta. Da hannunsa ya rubuta Bismilla. Ya kuma cire abin numfashinsa.

“Bayan mun koma gida sai jikin ya rikice, ma’ana numfashinsa ya rika daukewa sai ya rika salati yana hailala a tsakani. kafafuwansa su ka yi sanyi, sai muka garzaya da shi asibitin Nasarawa ashe shirun da muka ji ashe ya cika. Muna isa wani likita wanda ya san shi, ya tabbatar mana da hakan.” Inji shi.

Umar Abdul Azeez wanda aka fi sani da Fadar Bege, mutumin Wudil ne ta Jihar Kano, kuma almajirin Sidi Shariff Sani na Jan Bulo ne.

Malam Umar  ya wallafa wakokin yabon Manzon Allah (SAW) masu yawa. Cikin wakokin da suka yi fice akwai ‘Labbaika Rasulullah’ da ‘Ahlan Wasahalan ya shugabana’ da sauransu

Kusan shekara goma sha bakwai kenan da rasuwar Fasihin mawaƙin Manzo (S.A.W), wato Umar Abdulaziz (Fadar Bege).

ALLAH YA JADDADA RAHAMA
A GARESHI AMIN.


MUKALOLI MASU ALAKA:

Download Zazzafar Kasidar Murjanatu Hafiz Abdullah Kasidar Ta dauki Hankulan Duniya Sosai

KARANTA YADDA RAYUWA TA KASANCE A AREWACHIN NAJERIYA KAFIN ZUWAN TURAWA

Karanta Takaitaccen Tarihin Sheikh Sheikh Khalifa Isyaka Rabi'u

Karanta Takaitaccen Tarihin Aminu Alan Waka

Domin samun sababbin waƙoƙin siyasa, waƙoƙin Soyayya, waƙoƙin bege, Hausa Comedy, waƙoƙin gargajiya da sauran su akan lokaci ku ci gaba da kasancewa da mu a www.MuryarHausa24.com.ng farin cikin ku shine farin cikin mu.


Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Isar da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradin Mu


Burin shafin Muryar Hausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke



Domin samun Labarai,Nishaɗi, Kalaman Soyayyar Hausawa,Bincike mai zurfi,,Tarihi,Fadakarawa,Tunatarwa, Addu'o"in littafin Hisnul Muslimi cikin harshen Hausa, Kimiya da Fasaha,Hotuna,Hausa Comedy, Wakokin Gargajiya, Wakokin Siyasa, Wakokin Zamani, Wakokin Bege na Annabi Muhammad (SAW) , Sharhi akan al'umaran Yau da Kullum , Sharhi mai gamsarwa, tsage gaskiya dalla-dalla da dai sauran su Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng   a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya.



Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.



Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com  Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki

Mungode








Source: Garkuwar Sufanci Da Sufaye and Aminiya


Sunday, 12 May 2019

Download Sabuwar Kasidar  Annabi Muhammad (SAW) Mai Zafi "SAYYIDIL ANAMI"  By  Ibrahim Mai Jita Ft Habibu Ahali

Download Sabuwar Kasidar Annabi Muhammad (SAW) Mai Zafi "SAYYIDIL ANAMI" By Ibrahim Mai Jita Ft Habibu Ahali

Kamar Yadda Shafin MuryarHausa24.com.ng ya shahara wajen kawo muku sababbin Waƙoƙin Soyayya har ma dana Begen Annabi Muhammad (SAW) Yau ma gamu tafe da waƙar yabo ta Annabi Muhammad Rasulillah (SAW).


Muhammad (SAW) 



Wannan dai sabuwar kasida ce da wasu sha'irai su ka hadu wajen kaddamar da kasidar.

Hakika sunyi kokari sosai domin sun baje kolin basirar su da hikimar su wajen rera wannan kayatacciyar kasidar.


Ibrahim Mai Jita tare da Habibu Ahali ne su rera wannan kasida me daukar hankali mai sauraro.

Abin sai wanda ya saurara.

GA KADAN DAGA CIKIN BAITIN KASIDAR:

Musɗafa Sayyidil Anami Zuciyar mu kai ta zaɓa  ba,  bamu son wani sai dai kai ka aminta da mu Ma'aiki √


Tinda na zauna shiru nazarin ka nake faman gini , ga Ni a ƙorama da furai suna rikiɗe mini  Ɗaha Manzo na kewar ka tana sanya mini ka aminta da Ni har yabon ka ya zam mini  da kai nake yi √


Ya muradina nasan halin ka na tausayi shugaba nazo ka cire ni a wannan yanayi , da rashin saduwar mu ya ma'aiki siriki gun Ali  kashiful kurabi ka aminta mu gana ya nabi √


Kardai mu cika ku da surutu sai kun sauke kasidar zakuji sauran baitittikan da suke cikin wannan kayatacciyar kasidar.



Ku sauke kasidar yanzu domin sauraro.



DOWNLOAD MUSIC HERE



Muryar Hausa24 Muna fatan za'ayi sauraro lafiya cikin Nishadi.


Domin samun sababbin wakokin siyasa, wakokin Soyayya, wakokin bege, wakokin gargajiya da sauran su akan lokaci ku ci gaba da kasancewa da mu a www.MuryarHausa24.com.ng farin cikin ku shine farin cikin mu.



Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Isar da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradin Mu


Burin shafin Muryarhausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke

Domin samun Labarai,Nishaɗi, Kalaman Soyayyar Hausawa,Bincike mai zurfi,,Tarihi,Fadakarawa,Tunatarwa, Addu'o"in littafin Hisnul Muslim (Garkuwar Musulmi) cikin harshen Hausa, Kimiya da Fasaha,Hotuna,Hausa Comedy, Sharhi mai gamsarwa, tsage gaskiya dalla-dalla da dai sauran su Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya

Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.

DOMIN SAMUN LABARAI, RAHOTANNI, LABARIN BOLLYWOOD, LABARIN FINA-FINAN HAUSA NA KANNYWOOD, LABARIN WASANNI, HAUSA NOVELS, SABABBIN WAKOKIN SIYASA, TSOFAFFIN WAKOKIN HAUSA, ZAFAFAN KALAMAN SOYAYYAR ZAMANI, TSOFAFFIN WAKOKIN SIYASA, SABABBIN WAKOKIN HAUSA, FADAKARWA, TUNATARWA ADDU'O"IN LITTAFIN HISNUL MUSLIM (GARKUWAR MUSULMI) CIKIN HARSHEN HAUSA,NISHAƊANTARWA, LABARIN WASANNI, GARAƁASAR KIRA DA HAWA YANAR GIZO, ILIMANTARWA DA SAURAN SU AKAN LOKACI KU CI GABA DA KASANCEWA DA MU A www.muryarhausa24.com.ng

Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com  Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki

Mungode






Thursday, 31 January 2019

SABABBIN WAKOKIN NURA M. INUWA NA WANNAN SHEKARAR - DOWNLOAD COMPLETE ALBUM MAI ZAMANI DA ANGO BY NURA M. INUWA

SABABBIN WAKOKIN NURA M. INUWA NA WANNAN SHEKARAR - DOWNLOAD COMPLETE ALBUM MAI ZAMANI DA ANGO BY NURA M. INUWA

Kamar Yadda Shafin MuryarHausa24.com.ng ya shahara wajen kawo muku sababbin Waƙoƙin Soyayya har ma dana Siyasa Yau ma gamu tafe da waƙar Soyayya.


Fitaccen mawaƙin fina-finan Hausa Nura M. Inuwa ya saki sabbin album ɗin sa guda biyu MAI ZAMANI da ANGO a ranar laraba data gabata.


Waƙoƙin kundin Mai zamani sune kamar haka:

1. Hafeez
2. Mai Laya
3. Yaushe Gamo
4. Sareena
5. Godiya
6. Nabeela
7. Mai guri yazo
8. Dafin so
9. Na kowa
10. Wanda bai so
11. Sa'a
12. Mai Zamani
13. Charmagadai
14. Bansan wani Sarki

Waƙoƙin kundin Ango sune kamar haka:

1. Mai Tarbiya
2. Ango
3. Dan kwali
4. Professor Dr. Gwarzo
5. Dadin so
6. Ina Amarya
7. Uwar Amarya
8. Ma'auni
9. Labbaika ya Ma'aikin Allah (SAW)
10. Yardar Allah
11. Assalam Salam
12. Dafin so
13. So da Kauna


A halin yanzu ƙundin waƙoƙin Mai Zamani da Ango suna kasuwa zaku iya samun ƙundin a shaguna mafi kusa da ku.

Zaku iya sauƙe waɗannan yanzu, kada ku manta ku ziyarci shaguna mafi kusa da ku domin samun sauran waƙoƙin ƙundin Mai Zamani da kuma  Ango daga Nura M. Inuwa .

Labbaika ya Ma'aikin Allah (SAW)


DOWNLOAD MUSIC HERE

Best of Mai Zamani

    DOWNLOAD MUSIC HERE



Ku hanzarta samun naku ƙundin waƙoƙin Mai Zamani da Ango.

Muryar Hausa24 Muna fatan za'ayi sauraro lafiya cikin Nishaɗi.


Domin samun sababbin waƙoƙin siyasa, waƙoƙin Soyayya, waƙoƙin bege, waƙoƙin gargajiya da sauran su akan lokaci ku ci gaba da kasancewa da mu a www.MuryarHausa24.com.ng farin cikin ku shine farin cikin mu.


Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Isar da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradin Mu

Burin shafin Muryarhausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke

Domin samun Labarai,Nishaɗi, Kalaman Soyayyar Hausawa,Bincike mai zurfi,,Tarihi,Fadakarawa,Tunatarwa, Addu'o"in littafin Hisnul Muslim (Garkuwar Musulmi) cikin harshen Hausa, Kimiya da Fasaha,Hotuna,Hausa Comedy, Sharhi mai gamsarwa, tsage gaskiya dalla-dalla da dai sauran su Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya

Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.

DOMIN SAMUN LABARAI, RAHOTANNI, LABARIN BOLLYWOOD, LABARIN FINA-FINAN HAUSA NA KANNYWOOD, LABARIN WASANNI, HAUSA NOVELS, SABABBIN WAKOKIN SIYASA, TSOFAFFIN WAKOKIN HAUSA, ZAFAFAN KALAMAN SOYAYYAR ZAMANI, TSOFAFFIN WAKOKIN SIYASA, SABABBIN WAKOKIN HAUSA, FADAKARWA, TUNATARWA ADDU'O"IN LITTAFIN HISNUL MUSLIM (GARKUWAR MUSULMI) CIKIN HARSHEN HAUSA,NISHAƊANTARWA, LABARIN WASANNI, GARAƁASAR KIRA DA HAWA YANAR GIZO, ILIMANTARWA DA SAURAN SU AKAN LOKACI KU CI GABA DA KASANCEWA DA MU A www.muryarhausa24.com.ng

Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com  Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki

Mungode

Source: www.MuryarHausa24.com.ng
Copyright © 2016 - | MuryarHausa24.Com.NG - All Rights Reserved.