Thursday 27 December 2018

Download Zazzafar Kasidar Murjanatu Hafiz Abdullah Kasidar Ta dauki Hankulan Duniya Sosai

Tura Wannan Zuwa
Kamar Yadda Shafin
MuryarHausa24.com.ng ya shahara wajen kawo muku sababbin Waƙoƙin Soyayya har ma dana Begen Annabi Muhammad (SAW) Yau ma gamu tafe da waƙar yabo ta Muhammadur Rasulillah (SAW).

Murja Hafiz Abdullah


Kasidar da Fitacciyar Sha'ira Murjanatu Bukhari Adam (Murjanatu Hafiz Abdullah) ta rera cikin sabon salo mai kayatarwa da daukar hankulan masoya Annabi Muhammadu (SAW) .

Kasidar mai taken "ANNABI DA ISA YAKE".

GA KADAN DAGA BAITIN KASIDAR KAMAR HAKA:

√ Annabi da Isa Yake

√ Ba daga guna bane komai daga kai yake, Yau ma kai min abin mai dika roko nake , Baiwar ka ta fil azal har abadiyya take , Allah mai sarmadan sakai min nafake dan kadarin shugaba asau mini tuba nake

√ Babu sakwan ko awa salati kullum kake gun kairin alamina tashin mai fuffike, Duk wanda kayi ka kara nin kashi bida muke sau adadin san makon buwayar ka fita take gare shi da ahalin gidan sa asahabi ciki suke....

Kardai na cika ku da surutu sai kun sauke kasidar zakuji sauran baitittikan da suke cikin wannan kayatacciyar kasidar.

Ku sauke kasidar yanzu domin sauraro.



Nan bada dadewa ba Muryar Hausa24 zamu kawo muku Takaitaccen Tarihin Murjanatu Hafiz Abdullah.

Ku ci gaba da kasancewa da mu domin samun sababbin wakokin Murjanatu Bukhari Adam na MP3 (Sababbin Kasidun Murjantu Hafiz Abdullah) .

Muryar Hausa24 Muna fatan za'ayi sauraro lafiya cikin Nishadi.

Domin samun sababbin wakokin siyasa, wakokin Soyayya, wakokin bege, wakokin gargajiya da sauran su akan lokaci ku ci gaba da kasancewa da mu a www.MuryarHausa24.com.ng farin cikin ku shine farin cikin mu.

Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Isar da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradin Mu

Burin shafin Muryarhausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke

Domin samun Labarai,Nishaɗi, Kalaman Soyayyar Hausawa,Bincike mai zurfi,,Tarihi,Fadakarawa,Tunatarwa, Addu'o"in littafin Hisnul Muslim (Garkuwar Musulmi) cikin harshen Hausa, Kimiya da Fasaha,Hotuna,Hausa Comedy, Sharhi mai gamsarwa, tsage gaskiya dalla-dalla da dai sauran su Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya

Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.

DOMIN SAMUN LABARAI, RAHOTANNI, LABARIN BOLLYWOOD, LABARIN FINA-FINAN HAUSA NA KANNYWOOD, LABARIN WASANNI, HAUSA NOVELS, SABABBIN WAKOKIN SIYASA, TSOFAFFIN WAKOKIN HAUSA, ZAFAFAN KALAMAN SOYAYYAR ZAMANI, TSOFAFFIN WAKOKIN SIYASA, SABABBIN WAKOKIN HAUSA, FADAKARWA, TUNATARWA ADDU'O"IN LITTAFIN HISNUL MUSLIM (GARKUWAR MUSULMI) CIKIN HARSHEN HAUSA,NISHAƊANTARWA, LABARIN WASANNI, GARAƁASAR KIRA DA HAWA YANAR GIZO, ILIMANTARWA DA SAURAN SU AKAN LOKACI KU CI GABA DA KASANCEWA DA MU A www.muryarhausa24.com.ng

Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com  Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki

Mungode


TURA WANNAN ZUWA

Mawallafi: verified_user