Wednesday 6 November 2019

Music: Hafiz Abdallah Ft Murjanatu Bukhari Adam - Ita Kadai Hujja Ce

Tura Wannan Zuwa
Kamar Yadda Shafin
MuryarHausa24.com.ng ya shahara wajen kawo muku sababbin Waƙoƙin Soyayya har ma dana Begen Annabi Muhammad (SAW) Yau ma gamu tafe da waƙar yabo ta Muhammadur Rasulillah (SAW).

Hafiz Abdallah Ft Murjanatu Bukhari Adam


Kasidar da Fitacciyar Sha'ira
Murjanatu Bukhari Adam (Murjanatu Hafiz Abdullah) ta rera cikin sabon salo mai kayatarwa da daukar hankulan masoya Annabi Muhammadu (SAW) .

Kasidar mai taken "ITA KADAI HUJJA CE ".

MURYAR HAUSA24 kasidar tana ɗauke da saƙonni masu muhimmanci da yakamata al'umma su sani musamman ma'abota sauraron kasidun sa.

Abin dai ba'a cewa komai sai wanda ya saurara zai sani, ta rera kasidar ne cikin wani irin salo mai ban sha'awa.

Kardai mu cika ku da surutu ku sauke wannan kasidar yanzu domin sauraro.

Ku sauke kasidar yanzu domin sauraro.

DOWNLOAD MUSIC HERE

Nan bada dadewa ba Muryar Hausa24
zamu kawo muku Takaitaccen Tarihin
Murjanatu Hafiz Abdullah .

Domin samun sababbin wakokin siyasa, wakokin Soyayya, wakokin bege, wakokin gargajiya da sauran su akan lokaci ku ci gaba da kasancewa da mu a www.MuryarHausa24.com.ng farin cikin ku shine farin cikin mu.

MAKALOLI MASU ALAKA:

Kasidar Umar Abdul'aziz Fadar Bege Ft Ramlat "Sarki Jiran Halittu"

Zazzafar Sabuwar Kasidar Umar M. Sharif "YA RASULILLAH (SAW) MANZO NA FIYAYYAN HALITTA"

DOWNLOAD SABUWAR KASIDAR MUSA GARBA GASHUWA "ANNABI SHA YABO"

Ku ci gaba da kasancewa da mu domin samun sababbin wakokin Murjanatu Bukhari Adam MP3 (Sababbin Kasidun Murjantu Hafiz Abdullah) .

Muryar Hausa24 Muna fatan za'ayi sauraro lafiya cikin Nishadi.

Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku.

Isar da bayanai akan lokaci ba tare da son
zuciya ba shine muradin Mu.

Burin shafin Muryar Hausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke.

Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng   a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya.


Mun kudiri aniyar tsage gaskiya dalla-dalla , sharhi mai gansarwa da suka hada da
harkokin yau da kullum da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.

Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com  Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki

Mungode



TURA WANNAN ZUWA

Mawallafi: verified_user