Friday 30 August 2019

KARANTA HUKUNCIN MAI AZUMIN DA YA CI ABINCI DA MANTUWA

Tura Wannan Zuwa
Idan mutum yana Azumi sai ya ci ko ya sha abin sha da mantuwa, azuminsa ingantacce ne, babu ramuwa a gare shi bare kaffara.

Lokacin Shan Ruwa


عَنْ أَبِى هُرَيْرَةَ رَضِيَ اللهُ عَنْهُ أَنَّ النَّبِيَّ صَلَّى اللهُ عَلَيْهِ وَسَلَّمَ قَالَ: "مَنْ نَسِىَ وَهُو صَائِمٌ فَأَكَلَ أَوْ شَرَبَ فَلْيَتِمَّ صَوْمَهُ فَإِنَّمَا أَطْعَمَهُ الله وَسَقَاهُ." (رواه البخارى)

An karbo daga Abu Huraira (R.A) ya ce, Manzon Allah (S.A.W) ya ce: “Wanda ya manta ya ci ko ya sha lokacin da yake Azumi, to, ya ci gaba da azuminsa, hakika, Allah ne ya ci da shi ya shayar da shi.”

(Bukhari ne ya rawaito)

Idan mutum yana Azumi sai amai ya zo masa ya amayar to, babu komai a gare shi.

DUBA WADANNAN:

KARANTA ABUBUWAN DA SU KE HALATTA GA MAI YIN AZUMI

KARANTA FALALAR AZUMIN RAMADAN

KARANTA SU WA AKA YARDA SU JINKIRTA YIN AZUMIN WATAN RAMADAN

Don fadin Manzon Allah (S.A.W) da ya ce:

“Wanda amai ya zo masa (lokacin yana Azumi) ya amayar ba komai a gare shi, idan kuwa da gangan ya jawo aman to, ya rama Azumi.” (Tirmizi ne ya rawaito).

Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Isar da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradin Mu


Burin shafin Muryar Hausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke



Domin samun Labarai,Nishaɗi, Kalaman Soyayyar Hausawa,Bincike mai zurfi,,Tarihi,Fadakarawa,Tunatarwa, Complete Tafseer, Complete Qur'an Audio, Addu'o"in littafin Hisnul Muslimi cikin harshen Hausa, Kimiya da Fasaha,Hotuna,Hausa Comedy, Wakokin Gargajiya, Wakokin Siyasa, Wakokin Zamani, Wakokin Bege na Annabi Muhammad (SAW) , Sharhi akan al'umaran Yau da Kullum , Sharhi mai gamsarwa, tsage gaskiya dalla-dalla da dai sauran su Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng   a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya.



Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.



Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com  Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki

Mungode







TURA WANNAN ZUWA

Mawallafi: verified_user