Monday 16 September 2019

Karanta Addu'ar Sujadar Tilawar Alkur'ani

Tura Wannan Zuwa
Addu'ar Sujadar Tilawar Alkur'ani

سَجَدَ وَجْهِي ِللَّذِي خَلَقَهُ وَصَوَّرَهُ وَشَقَّ سَمْعَهُ وَبَصَـَهُ بِحَوْلِهِ وَقُوَّتِهِ تَبـارَكَ اللهُ أَحْسَـنُ الخـالِقيـن.

Sajada wajhee lillathee khalaqahu washakka sam’ahu wabasarahu bihawlihi waquwwatih  {tabaraka Allahu ahsanu alkhaliqeen}.

Yayin Addu'a

Fuskata ta yi sujada ga wanda ya halicce ta, kuma ya tsaga ji da gani a gare ta, da iyawarsa da kuma karfinsa, Allah mafi gwanintar masu halitta, Ya girma, kuma alherinsa ya yawaita.

اَللّهُمَّ اكْتُبْ لِي بِهَا عِنْدَكَ أَجْراً، وَضَعْ عَنِّي بِهَا وِزْراً، وَاجْعَلَهَا لِي عِنْدَكَ ذُخْراً، وَتَقَبَّلَهَا مِنِّي كَمَا تَقَبَّلْتَهَا مِنْ عَبْدِكَ دَاوُدَ.

Allahummak-tub lee biha  AAindaka ajra, wada  'annee biha wizra, waj'alha lee 'indaka zukhra, watakabbalha minnee kama takabbaltaha min 'abdika Dawood.

ADDU'O'I MASU ALAKA:

Karanta Addu'ar Sujjada

Karanta Addu'ar Zama Tsakanin Sujadar Farko da ta Biyu

Karanta Addu'a Yayin Ruku'u

Ya Allah! Ka rubuta mini lada saboda ita (sujadar), ka kankare mini zunubi saboda ita, ka sanya ta ta zamo taskar arziki gare ni a wajen ka, kuma ka karbe ta daga gare ni kamar yadda ka karbe ta daga bawanka Dawuda.

Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Isar da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradin Mu


Burin shafin Muryar Hausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke



Domin samun Labarai,Nishaɗi, Kalaman Soyayyar Hausawa,Bincike mai zurfi,,Tarihi,Fadakarawa,Tunatarwa, Complete Tafseer, Complete Qur'an Audio, Addu'o"in littafin Hisnul Muslimi cikin harshen Hausa, Kimiya da Fasaha,Hotuna,Hausa Comedy, Wakokin Gargajiya, Wakokin Siyasa, Wakokin Zamani, Wakokin Bege na Annabi Muhammad (SAW) , Sharhi akan al'umaran Yau da Kullum , Sharhi mai gamsarwa, tsage gaskiya dalla-dalla da dai sauran su Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng   a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya.



Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.



Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com  Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki

Mungode








TURA WANNAN ZUWA

Mawallafi: verified_user