
Wani bawan Allah yayi kira ga tauraruwar fina-finan Hausa, Nafisa Abdullahi da ta yi kokari ta taimakawa wadanda basu da karfi, Nafisar dai ta mayar mai da martanin cewa, In nayi kuma sai in zo in nuna maka ko?.
Source: Hutu Dole
Ina so na kwanta na yi bacci yanzu amma na kasa, kin san mene ne ya sa? Saboda tunanin ki ba zai bar ni na yi ba. Na rasa yadda zan yi da ra...