
Wani bawan Allah yayi kira ga tauraruwar fina-finan Hausa, Nafisa Abdullahi da ta yi kokari ta taimakawa wadanda basu da karfi, Nafisar dai ta mayar mai da martanin cewa, In nayi kuma sai in zo in nuna maka ko?.
Source: Hutu Dole
Shagwaɓa, da farko sai ki buɗe kunnen ki idan kuna kwance zai tashi ki fara kuka, kina shagwaɓa uhmmm uhmmm idan ya ce "Lafiya?" K...