
Wani bawan Allah yayi kira ga tauraruwar fina-finan Hausa, Nafisa Abdullahi da ta yi kokari ta taimakawa wadanda basu da karfi, Nafisar dai ta mayar mai da martanin cewa, In nayi kuma sai in zo in nuna maka ko?.
Source: Hutu Dole

ME CE CE NASARA? In aka ce nasara ana nufin isa ga biyan buƙata, ko samun abinda ake so, in mutum ya ci nasara to ya iya rinjayar ƙalub...