
Wani bawan Allah yayi kira ga tauraruwar fina-finan Hausa, Nafisa Abdullahi da ta yi kokari ta taimakawa wadanda basu da karfi, Nafisar dai ta mayar mai da martanin cewa, In nayi kuma sai in zo in nuna maka ko?.
Source: Hutu Dole

NA MAZA HASKE Ke ce hasken ranar da ke haska min dare na san safiya ta yi a duniyata, ke ce iskar da nake shaƙa domin na rayu, ke tamkar igi...