
Wani bawan Allah yayi kira ga tauraruwar fina-finan Hausa, Nafisa Abdullahi da ta yi kokari ta taimakawa wadanda basu da karfi, Nafisar dai ta mayar mai da martanin cewa, In nayi kuma sai in zo in nuna maka ko?.
Source: Hutu Dole
Babban abin da yakamata mu fara la'akari da shi shi ne, yawan jari ko kalar sana'a ba shi zai tara maka kuɗi ba. Da yawan mutane sun...