
Wani bawan Allah yayi kira ga tauraruwar fina-finan Hausa, Nafisa Abdullahi da ta yi kokari ta taimakawa wadanda basu da karfi, Nafisar dai ta mayar mai da martanin cewa, In nayi kuma sai in zo in nuna maka ko?.
Source: Hutu Dole

1. ZUCIYAR NAMIJI : Idan har yau za ka fara yin sana’a, to ka sani cewa babu abinda zai zo maka da sauƙi. Idan kuwa da sauƙi, to kowa ma zai...