
Wani bawan Allah yayi kira ga tauraruwar fina-finan Hausa, Nafisa Abdullahi da ta yi kokari ta taimakawa wadanda basu da karfi, Nafisar dai ta mayar mai da martanin cewa, In nayi kuma sai in zo in nuna maka ko?.
Source: Hutu Dole
Zuwa ga Budurwata a da. I na fatan wannan wasiƙar ta same ki cikin ƙoshin lafiya da jin daɗi. Na zauna domin rubuta wannan wasikar ne don na...