Friday 8 June 2018

Karanta Yanzu Kaji: Shin ko kunsan irin amsar da Jaruma Nafisa Abdullahi ta baiwa Wanda yace mata adaure a dinga taimakawa Talakawa???

Tura Wannan Zuwa


Wani bawan Allah yayi kira ga tauraruwar fina-finan Hausa, Nafisa Abdullahi da ta yi kokari ta taimakawa wadanda basu da karfi, Nafisar dai ta mayar mai da martanin cewa, In nayi kuma sai in zo in nuna maka ko?.

Source: Hutu Dole

TURA WANNAN ZUWA

Mawallafi: verified_user