
Wani bawan Allah yayi kira ga tauraruwar fina-finan Hausa, Nafisa Abdullahi da ta yi kokari ta taimakawa wadanda basu da karfi, Nafisar dai ta mayar mai da martanin cewa, In nayi kuma sai in zo in nuna maka ko?.
Source: Hutu Dole

Yawancin mutane sun yarda da cewa ba dabara bace mutum ya zabi budurwa ranar Sallah, saboda a ranar ne kowa da kowa ya kure a dakarsa wajen ...