
Wani bawan Allah yayi kira ga tauraruwar fina-finan Hausa, Nafisa Abdullahi da ta yi kokari ta taimakawa wadanda basu da karfi, Nafisar dai ta mayar mai da martanin cewa, In nayi kuma sai in zo in nuna maka ko?.
Source: Hutu Dole
Kada hankalin ka ya tashi, don ka ga babbar yarinya, mata sauƙin kai gare su. Bari ka ɗan ji sirrin su. Farko dai ka daure ka tsala wankan s...