Friday 28 September 2018

Karanta Kaji Yadda Abin Yafaru: Addinin Musulinci na Kara Bunƙasa a Kasar Norway

Tura Wannan Zuwa
Malami a sashen nazarin Addinai a jami'ar Oslo da ke Kasar Norway Karin Vog ya bayyana cewar a 'yan shekarun nan al'umar Kasar na rungumar Addinin Musulunci.


Jaridar Verdens Gand da aka fi karantawa a kasar ta ce, daga shekarar 1990 zuwa yau 'yan kasar Norway na ta karba Addinin Musulunci.

Vog ya kuma ce, a baya mata na zabar hanyar yin aure da Musulunci ya koyar amma a yanzu suna bincike, neman Ilimi tare da rungumar Addinin.

An bayyana cewa, a shekarun 1990 Musulman Norway ba su fi 500 ba amma a yanzu sun haura dubu 3.

A wasu rahotanni da aka fitar a shekarun baya Addinin Musulunci ne a kan gaba wajen samun karbuwa a nahiyar Turai.

Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Isar da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradin Mu

Burin shafin Muryarhausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke

Domin samun Labarai,Nishaɗi, Kalaman Soyayyar Hausawa,Bincike mai zurfi,,Tarihi,Fadakarawa,Kimiya da Fasaha,Hotuna,Hausa Comedy, Sharhi mai gamsarwa, tsage gaskiya dalla-dalla da dai sauran su Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya

Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.

DOMIN SAMUN LABARAI, RAHOTANNI, LABARIN BOLLYWOOD, LABARIN FINA-FINAN HAUSA NA KANNYWOOD, LABARIN WASANNI, HAUSA NOVELS, SABABBIN WAKOKIN SIYASA, TSOFAFFIN WAKOKIN HAUSA, ZAFAFAN KALAMAN SOYAYYAR ZAMANI, TSOFAFFIN WAKOKIN SIYASA, SABABBIN WAKOKIN HAUSA, FADAKARWA ,NISHAƊANTARWA, LABARIN WASANNI, GARAƁASAR KIRA DA HAWA YANAR GIZO, ILIMANTARWA DA SAURAN SU AKAN LOKACI KU CI GABA DA KASANCEWA DA MU A www.muryarhausa24.com.ng

Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com  Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki

Mungode

Source: TRT HAUSA

TURA WANNAN ZUWA

Mawallafi: verified_user