Thursday 27 December 2018

Karanta Kaji: Ko Ka San ’Yan Wasan Da Babu Kamarsu A Gasar Firimiyar Ingila?

Tura Wannan Zuwa
Hukumar dake kula da buga gasar cin kofin ajin firimiya ta kasar Ingila ta fitar da sunayen zakakuran ‘yan wasa guda 10 a gasar ta firimiya da babu kamarsu a gasar da ake fafatawa a wannan kakar.



Ta fitar da jerin sunayen ‘yan wasanne duba da auna irin kokari da gudun mawa da kowanne ya yi wa kungiyar sa kawo yanzu da akayi rabi a gasar bayan kowacce kungiya ta buga wasanni 18. Saidai kungiyoyin kwallon kafa guda 2 sune sukafi mamaya wato kungiyar Liverpool da takwarrata ta Manchester City don ko wacce kungiya akwai ‘yan wasan ta guda 3 acikin guda 10 da aka fitar.

Ga jerin sunayen ‘yan wasan daga mai jan ragamar na 1 kenan har zuwa na 10:

Mohammed Salah (Liverpool). Eden Hazard (Chelsea). Raheem Starling (Manchester City). Harry Kane (Tottenham). Virgil Van Dink (Liverpool). Ederson (Manchester City). Sergio Aguero (Manchester City). James Milner (Liverpool). Pieree-Emerick Aubameyang (Arsenal). Wilfried Zaha (Crystal Palace).

Har ila yau, idan an kammala buga gasar, hukumar ta FA zata sake fitar da sunayen ‘yan wasanda babu kamarsu a gaba daya gasar da aka buga kuma yawanci kungiyar data lashe gasar ‘yan wasanta suna fin yawa.


Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Isar da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradin Mu

Burin shafin Muryarhausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke

Domin samun Labarai,Nishaɗi, Kalaman Soyayyar Hausawa,Bincike mai zurfi,,Tarihi,Fadakarawa,Tunatarwa, Addu'o"in littafin Hisnul Muslim (Garkuwar Musulmi) cikin harshen Hausa, Kimiya da Fasaha,Hotuna,Hausa Comedy, Sharhi mai gamsarwa, tsage gaskiya dalla-dalla da dai sauran su Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya

Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.

DOMIN SAMUN LABARAI, RAHOTANNI, LABARIN BOLLYWOOD, LABARIN FINA-FINAN HAUSA NA KANNYWOOD, LABARIN WASANNI, HAUSA NOVELS, SABABBIN WAKOKIN SIYASA, TSOFAFFIN WAKOKIN HAUSA, ZAFAFAN KALAMAN SOYAYYAR ZAMANI, TSOFAFFIN WAKOKIN SIYASA, SABABBIN WAKOKIN HAUSA, FADAKARWA, TUNATARWA ADDU'O"IN LITTAFIN HISNUL MUSLIM (GARKUWAR MUSULMI) CIKIN HARSHEN HAUSA,NISHAƊANTARWA, LABARIN WASANNI, GARAƁASAR KIRA DA HAWA YANAR GIZO, ILIMANTARWA DA SAURAN SU AKAN LOKACI KU CI GABA DA KASANCEWA DA MU A www.muryarhausa24.com.ng

Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com  Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki

Mungode

Source: LEADERSHIP A YAU

TURA WANNAN ZUWA

Mawallafi: verified_user