Showing posts with label Labari da Dumi-Dumin Sa. Show all posts
Showing posts with label Labari da Dumi-Dumin Sa. Show all posts

Wednesday, 13 November 2024

Dan Bello Ya Maida Martani Na Kaitsaye Ga Masu Son Ya Tsaya Takara

Dan Bello Ya Maida Martani Na Kaitsaye Ga Masu Son Ya Tsaya Takara

Tun ba yau ba matasa daban-daban suke yin kira ga Ɗan Bello da ya fito takara, za su goya masa baya, sai dai bai taɓa mayar da martani kan hakan ba.


Ɗan Bello Galadanchi ya maida martani ga masu neman ya tsaya takara

A ranar biyu ga watan nuwambar wannan shekarar da muke ciki ne dai Ɗan Bello ya yi hirar kaitsaye a shafin shi na sada zumunta na facebook kan batun yaran nan da aka kama saboda sun ɗaga tutar ƙasar Rasha a yayin gudanar da zanga-zanga, a cikin hirar kaitsaye ɗin ce ɗaya daga cikin mabiyansa mai suna Muhammad Bello Rum Biki ya yi masa tambaya kan cewa "Dan girman Allah ka fito takara". Inda shi kuma ya amsa masa da cewa "Ni ba ɗan ƙasar ba ne, kundin tsarin mulki ba ya bai wa 'yan wasu ƙasar dama su tsaya takara.".


DUBA WANNAN: Kalli Zafafan Hotuna Tare Da Tarihin Bello Galadanchi/Dan Bello


Ɗan Bello dai ya samu karɓuwa ne a gurin jama'a saboda yadda ya shahara wajen tona asirin 'yan siyasar da suke cin amanar fararen hula.

Sunday, 4 August 2024

Kalli Yadda 'Yan Saudiya Su Je Har Ɗakin Ka'aba Don Taya 'Yan Najeriya Zanga-Zanga

Kalli Yadda 'Yan Saudiya Su Je Har Ɗakin Ka'aba Don Taya 'Yan Najeriya Zanga-Zanga

A yau Lahadi ne aka shiga rana ta huɗu da fara yin zanga-zanga kan tsadar rayuwa a faɗin ƙasar Najeriya.


Mazauna ƙasar Saudiya


A saboda haka ne, aka samu wasu mazauna ƙasar Saudiya waɗanda 'yan asalin ƙasar Najeriya ne suke taya 'yan Najeriya kokawa kan al'amuran da ke damun su.


Kalli bidiyon kai-tsaye anan..


Wani daga cikin su ma har ɗakin ka'aba ya je ya yi addu'a ta musamman domin Allah ya kawo wa ƙasar mafita.

Tuesday, 2 July 2024

Umar Bush Ya Kunyata Masoyiyar Sa A Gaban Jama'a

Umar Bush Ya Kunyata Masoyiyar Sa A Gaban Jama'a

Martanin da Umar Bush ya yi wa masoyiyarsa.


Umar Bush ya kunyata masoyiyarsa


Bayan ya gama kushe ta, sai ya kunyata masoyiyar tasa, inda ya mayar mata da martanin cewa "Ki kashe kan naki idan har sai kin aure ni."


Kalli martanin nasa kai-tsaye anan...


A makon nan ne dai aka samu ɓullar bidiyon wata matashiyar budurwa wadda ta yi ikirarin cewa "Idan har ban auri Umar Bush ba, Wallahi Tallahi zan iya datse kaina."


Ku ci gaba da kasancewa tare da mu a kodayaushe don samun cikakken tarihin Umar Bush nan bada daɗewa ba.

Monday, 1 July 2024

Zan Iya Kashe Kaina Idan Har Umar Bush Bai Aure Ni Ba

Zan Iya Kashe Kaina Idan Har Umar Bush Bai Aure Ni Ba

Wata matashiyar budurwa ta yi ikirarin kashe kanta idan har Umar Bush bai aure ta ba.

Zan iya kashe kaina a kan Umar Bush


Matashiyar budurwar ta cire duk wata kunya ta 'ya mace inda ta bayyana soyayyar ta ga Umar Bush.


Kalli bidiyon kaitsaye


Ta yi ikirarin cewa "Idan har ban auri Umar Bush ba, Wallahi Tallahi zan iya datse kaina."

Sunday, 30 June 2024

Gaskiya Game Da Mala'ikan Da Ya Bayyana A Makka

Gaskiya Game Da Mala'ikan Da Ya Bayyana A Makka

Madam Talash mata-maza ne, wanda mafi yawan mutane a arewacin Najeriya suka yi zaton cewa Mala'ika ne ya bayyana a siffar Ɗan Adam, sai dai kuma wasu bayanan suna nuni da kasancewar sa a matsayin wanda ya sauya jinsin sa.


Gaskiya game da mala'ikan da ya bayyana a makka


Sai dai a zahiri mutum ne kamar kowa, mazaunin ƙasar Pakistan, wanda ya kasance mai yin raye-raye a guraren tarurruka, ba kamar yadda wasu mutanen suke yin zaton Mala'ika ba ne.


Kalli bidiyon kai-tsaye


Ku ci gaba da kasancewa tare da mu don samun cikakken tarihin Madam Talash.