Tuesday 10 October 2017

Babban Abin Kunya Ne A Ce Babu Magani A Asibitin Fadar Shugaban Kasa-Aisha Buhari

Tura Wannan Zuwa

Uwargidan Shugaban Kasa, Hajiya Aisha Buhari ta bayyana cewa Shugaban Kungiyar IPOB, Nnamdi Kanu da magoya bayansa sun rika cin karensa ba babbaka ne saboda sun ga cewa Shugaban Kasa, Buhari ba ya Nijeriya yana can Ingila yana jinya.

Ta kara da cewa jinyar da Buhari ya yi a Ingila ya kawo tsaiko ga al'amurra da dama a Nijeriya wanda ya ba Nnamdi Kanu damar neman magoya baya a bisa akidarsa ta neman kafa kasar Biyafara.

Haka ma, Uwargidan Shugaban kasar ta caccaki Shugaban Asibitin da ke cikin Fadar Shugaban Kasa, Husaini Manir inda ta ce, akwai lokacin da ta yi fama da rashin lafiya amma aka kasa duba ta a asibitin sai da ta ziyarci wani asibiti mallakar wasu 'yan kasar waje.

Ta ci gaba da cewa dole a binciki kudaden da ake warewa asibitin inda ta nuna cewa mahukuntan asibitin sun mayar da hankali wajen yin sabbin gine gine alhali babu magani a asibitin.

.
Kada Ku manta in zaku ziyarci website din mu
akan wayar/kwamfiyutar Ku zakusa address kamar haka
dadinkowa24.blogspot.com banda sa www
kuma batareda bayarda sarari wajen sa
address din ba sannan da kananun Haruffa kamar haka  dadinkowa24.blogspot.com
.
Ku hanzarta sanar da 'Yan Uwa da abokanan Arziki sunan Website din Mu me Albarka, don ganin sabbin posting din Mu se ku duba saman website din akwai "Home" sai ku shiga, mungode
.
Ku cigaba da Kasancewa da Website din Dadin Kowa24 don samun abubuwan more rayuwa nayau da Kullum An kirkiri Wannan Shafi domin bunkasa Harshen Hausa ako ina afadin Duniya Labari iri daban-daban, farin cikin Ku shine Farin Cikin Mu Always Visit==http://dadinkowa24.blogspot.com
.
Idan kana/kina da Labarin daku keson asanarwa da Duniya, ko Tambaya,Shawarwari,Hausa Novels, Nishadantarwa,Ilimantarwa,Ko Neman Sani akan ranakun dazamu cigaba dakawo muku Posting na Hausa Novels da Sauran su, zaku iya tuntubar ma'aikatan mu kuturo da Sunan Ku tareda Addreshin Ku tawannan Email din Officialdadinkowa24@gmail.com kyautane zamuyi muku komai don cigaban Al'ummar Hausa bama bukatar kudinka sai dai idan kaikayi niyyar Turowa don siyan Data Saboda acigaba dayin Posting a Kodayaushe batareda dakatawa ba, Website din Mu bashi da Alaka ta kusa ko tanesa da Wani/Wata Dan Siyasa/'Yar Siyasa afadin Duniya Burin mu shine musamu amincewar Al'umma aika da Gudunmawarka,Labari,Shawara da sauran su a Addreshin mu na email ✉💌📩 officialdadinkowa24@gmail.com
.
Always Visit==http://dadinkowa24.blogspot.com
.
Munayin iyakar bakin kokarin mu don baiwa me hakkin rubutu hakkinsa, ma'ana idan mun samu Rubutu daga Suleman Abubakar to zamusa daga Suleman Abubakar saboda awajensa musami Rubutun koda bashi yayi ba to mu bamu Sani ba, adinga yimana Uziri
.
ALLAH yabar Zumunci Amin🙏
.
.
Source By ©Rariya

TURA WANNAN ZUWA

Mawallafi: verified_user

0 comments: