Saturday 30 December 2017

[Hausa Music] Wakar Umar M. Sharif Fansar Kauna New Song 2017

Tura Wannan Zuwa

SauKar Da Wakar Umar M
Shareef Mai Suna Fansar
Kauna ..

MawaKin Yayi BaituKa
Masu Ma.ana Da Irin
Wadanda Ke Gamsar Tare
Da Kwantar Da Hankalin
Masoya..

- Fansar Kauna Ga Mai Yin
So WaJibi AdauKa Komai
Wuya

- Ni DaKe Allahu Ya Hadda
- Ba Mutum Ba Ba Wanda
Yay Gada

- Gani Nayi WaKa Akan
Kida, Itace Sa.a Ata Na
Fada - Na SaKa Zuciyata
Zauna

- Kaine Cikin Tunanina - Kai
Na Tsayar Muradina
- Inbabu Ke Ba Zaman
Lafiya

- Abokiyar Zaman Duniya
- Bazan Rabo Dake Ba

- Magauta Bassu So Ba
Kushiga wannan jan
rubutun nakasa ku dauko
wakar akan wayarku

Nan zaku shiga

Download Now

Shafin komai da ruwanka, Dadinkowa24 munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.

Isar
da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradinmu

Kada Ku manta in zaku ziyarci website din mu
akan wayar/kwamfiyutar Ku zakusa address
kamar haka
dadinkowa24.blogspot.com banda sa www
kuma batareda bayarda sarari wajen sa
address din ba sannan da kananun Haruffa
kamar haka dadinkowa24.blogspot.com

Ku hanzarta sanar da 'Yan Uwa da abokanan
Arziki sunan Website din Mu me Albarka, don
ganin sabbin posting din Mu sai ku duba cikin
website din akwai "Home" sai ku shiga,
mungode

Ku cigaba da Kasancewa da Website din Dadin
Kowa24 don samun abubuwan more rayuwa na
yau da Kullum An kirkiri Wannan Shafi domin
bunkasa Harshen Hausa ako ina afadin Duniya
Labari iri daban-daban, farin cikin Ku shine Farin
Cikin Mu Always Visit==http://
dadinkowa24.blogspot.com

Ku Cigaba da Kasancewa da Shafin
Dadinkowa24 aduk inda kuke a fadin Duniya
farin cikin ku shine Farin cikin Mu

Babban Shafi a Yanar Gizo da
ke gabatar da
shirye-shiryensa a cikin harshen Hausa Zalla
cikin 24 Hours ba tareda kakkautawa ba

Burin shafin DADINKOWA24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje daya a ko ina suke

Munayin iyakar bakin kokarin mu don baiwa me
hakkin rubutu hakkinsa, ma'ana idan mun samu
Rubutu daga Suleman Abubakar to zamusa daga
Suleman Abubakar saboda awajensa musami
Rubutun koda bashi yayi ba to mu bamu Sani
ba, adinga yimana Uziri

ALLAH yabar Zumunci Amin

Source By ©Mp3 Now

TURA WANNAN ZUWA

Mawallafi: verified_user

0 comments: