Friday 12 January 2018

Kalli Hotunan manyan mata yan kwalisa 5 da suka caba kayattacen ado a 2017

Tura Wannan Zuwa

A cigaba da kawo maku fitattun al'amurran da suka faru a shekarar 2017 da ta wuce, yau ma gamu dauke da wani rahoton sabon salo na manyan mata iyaye kuma 'yan kwalisa da suka caba kayattacen ado a 2017:

1. Haj. Aisha Buhari

Wannan dai ita ce uwar gidan shugaban kasar Najeriya Muhammadu Buhari. Tabbas kuma a duk inda taje ta kan bar kowa yana sakin baki saboda iya kwalliyar ta da kuma tsabar kyaun ta.
Duk da dai ba ta yadda hakan ya sa ta rabu da ainihin shigar ta ta Hausawa da Fulani ba da kuma addinin musulunci, ta kan sanya kayan ado masu tsadar gaske irin su zinare da tagulla.

2. Haj. Faiza Baba Ahmed

Wannan ma dai ta ciri tuta a shekarar da ta gabata ta 2017 don kuwa a yayin bikin diyar ta ta caba adon da ya sa duniyar masu kwalliya da ado girgiza kuma ba a bar maganar ta ba har shekarar ta kare.

Hajiya Faiza Baba Ahmad dai mata ce ga tsohon mataimakin Gwamnan Jigawa.

3. Haj. Jamila Musa Jalo

Ita ma dai wannan ta caba adon da ya girgiza duniyar ado da kwalliya a shekarar ta 2017.

Duk da ta dan manyanta tare kuma da haihuwa, Hajiya Jamila Musa Jalo da ta fito daga jihar Adamawa hakan bai sa ta rage kyau ko karsashi ba.

4. Uwar gida Pariya

Masu sharhi kan harkokin ado da kwalliya dai su kan yi mata lakani da kankana - wadda take kara zaki sadda take tsufa.

Kusan dukkan kayayyaki da kuma ado na yi wa wannan matar kyau matuka saboda kwarewar ta a fannin kwalliya da kwalisa.

5. Haj. Fatima Allamin Kam-Salem

Wannan ma dai dole a sakata a jerin sunayen manyan mata iyaye yan kwalisa da suka shana a 2017 in dai har rubutun zai kammalu.

Dama dai mata daga kabilar Shuwa Arab in dai batun kyau ne ba'a magana don kuwa sunyi fice duk duniya.

Shafin komai da ruwanka, Dadinkowa24 munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.

Isar
da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradinmu

Kada Ku manta in zaku ziyarci website din mu
akan wayar/kwamfiyutar Ku zakusa address
kamar haka
dadinkowa24.blogspot.com banda sa www
kuma batareda bayarda sarari wajen sa
address din ba sannan da kananun Haruffa
kamar haka dadinkowa24.blogspot.com

Ku hanzarta sanar da 'Yan Uwa da abokanan
Arziki sunan Website din Mu me Albarka, don
ganin sabbin posting din Mu sai ku duba cikin
website din akwai "Home" sai ku shiga,
mungode

Ku cigaba da Kasancewa da Website din Dadin
Kowa24 don samun abubuwan more rayuwa na
yau da Kullum An kirkiri Wannan Shafi domin
bunkasa Harshen Hausa ako ina afadin Duniya
Labari iri daban-daban, farin cikin Ku shine Farin
Cikin Mu Always Visit==http://
dadinkowa24.blogspot.com

Ku Cigaba da Kasancewa da Shafin
Dadinkowa24 aduk inda kuke a fadin Duniya
farin cikin ku shine Farin cikin Mu

Babban Shafi a Yanar Gizo da
ke gabatar da
shirye-shiryensa a cikin harshen Hausa Zalla
cikin 24 Hours ba tareda kakkautawa ba

Burin shafin DADINKOWA24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje daya a ko ina suke

Munayin iyakar bakin kokarin mu don baiwa me
hakkin rubutu hakkinsa, ma'ana idan mun samu
Rubutu daga Suleman Abubakar to zamusa daga
Suleman Abubakar saboda awajensa musami
Rubutun koda bashi yayi ba to mu bamu Sani
ba, adinga yimana Uziri

ALLAH yabar Zumunci Amin

Source By ©Arewatop

TURA WANNAN ZUWA

Mawallafi: verified_user

0 comments: