Saturday 20 January 2018

Karanta Wannan Labarin: Munji Dadin yafewa Rahama da Hukumar tace fina-finai tayi - Jarumai

Tura Wannan Zuwa

Kungiyar yan wasan kwaikwayo na jihar kano ta jinjina ma gwamnan jihar Alhaji Abdullahi Umar Ganduje bisa daga dakatarwar da kungiyar masu shirya fina-finai tayi ma jaruma Rahama Sadau.

Shugaban kungiyar Alhaji Alhassan Kwalli yana mai cewa wannan matakin yana da amfani matuka a daidai wannan lokaci da masana'antar fina-finai hausa ke kokari wajen samad da cigaba a kasar ta hanyar ayukan ta.

A cikin takardar wanda mataimakin sakataren kungiyar Rabiu Rikadawa ya fitar ranar litinin, yayi ma gwamnan godiya kan daga dakatarwar da aka yi ma Rahama Sadau.

MOPPAN ta dakatar da Rahama bisa fitowar da tayi a cikin bidiyon mawaki Classiq wanda ya saba wa kai'idar kungiyar.

Ya kara jinjina ma mai girma gwamna bisa goyon baya da yake baiwa masana'antar fina-finan hausa da ma jaruman cikin ta.

Shugaban yana mai la'akari cewa yan arewa nada labaruruka da al'adu da zata yada ma duniya kuma babban hanyar da za'a bi wajen yadda ta shine ta hanyar yin fina-finai masu kayatarwa da ilmantarwa.

Matakin da hukumar tace fina-finai ta dauka

A kwanan baya Rahama ta nemi gafarar duk wanda abubuwan da ta aikata a baya ya shafa tare da tura sakon neman gafara ga kungiyar MOPPAN.

Bayan hakurin da ta bayar da abubuwan da ta aikata wannan yayi sanadiya har aka kore ta daga harkar fina-finai Kannywood, a makon da ya gabata shugaban hukumar tace fina-finai na jihar Kano Alhaji Ismail Naabba Afakallahu ya sanar cewa an yafe ma jarumar.

Afakallhu ya kara da cewa za'a cigaba da lura da shirye-shiryen fim da ta fito a ciki har ma da wadanda ta shirya da kanta.

Martanin MOPPAN

Bisa wannan matakin da hukumar tace fina-finai ta dauka na yafe ma jarumar, shugaban kungiyar MOPPAN Alhaji Kabiru Maikaba ya nuna rashin jituwa da matakin domin ba hukumar tace fina-finai ta dakatar da ita don haka Afakallahu ya daina masu shishigi cikin harkokin kungiyar su.

Shafin komai da ruwanka, Dadinkowa24 munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.

Isar
da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradinmu

Kada Ku manta in zaku ziyarci website din mu
akan wayar/kwamfiyutar Ku zakusa address
kamar haka
dadinkowa24.blogspot.com banda sa www
kuma batareda bayarda sarari wajen sa
address din ba sannan da kananun Haruffa
kamar haka dadinkowa24.blogspot.com

Ku hanzarta sanar da 'Yan Uwa da abokanan
Arziki sunan Website din Mu me Albarka, don
ganin sabbin posting din Mu sai ku duba cikin
website din akwai "Home" sai ku shiga,
mungode

Ku cigaba da Kasancewa da Website din Dadin
Kowa24 don samun abubuwan more rayuwa na
yau da Kullum An kirkiri Wannan Shafi domin
bunkasa Harshen Hausa ako ina afadin Duniya
Labari iri daban-daban, farin cikin Ku shine Farin
Cikin Mu Always Visit==http://
dadinkowa24.blogspot.com

Ku Cigaba da Kasancewa da Shafin
Dadinkowa24 aduk inda kuke a fadin Duniya
farin cikin ku shine Farin cikin Mu

Babban Shafi a Yanar Gizo da
ke gabatar da
shirye-shiryensa a cikin harshen Hausa Zalla
cikin 24 Hours ba tareda kakkautawa ba

Burin shafin DADINKOWA24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje daya a ko ina suke

Munayin iyakar bakin kokarin mu don baiwa me
hakkin rubutu hakkinsa, ma'ana idan mun samu
Rubutu daga Suleman Abubakar to zamusa daga
Suleman Abubakar saboda awajensa musami
Rubutun koda bashi yayi ba to mu bamu Sani
ba, adinga yimana Uziri

ALLAH yabar Zumunci Amin

Source By ©Fim Hausa

TURA WANNAN ZUWA

Mawallafi: verified_user

0 comments: