Friday 30 March 2018

Karanta Kaji Dalili: Babu wata Wutar jahannama a Lahira duk tatsuniya ce-Inji Fafaroma

Tura Wannan Zuwa

Shugaban Kiristoci Mabiya Darikar Katolika na Duniya, Pope Francis, ya bayyana cewa masu tafka manyan zunubai su kwantar da hankalin su, ba za su dandana kudar wutar jahannama ba.

Haka Fafaroma ya fada a cikin wata hira da aka yi da shi yau Alhamis a jaridar La Repubblica ta kasar Italiya.

“Duk wanda ya tuba idan ya mutu, to idan ubangiji ya yafe masa, shikenan. Wadanda ba za a iya karbar tubar su ba kuma, kawai sai dai ran na su ya bace kawai shikenan.

“Babu wani wuri wai jahannama – abin da ke akwai dai shi ne bacewar ruhin masu manyan zunuban da ba a iya yafe musu.” Inji shi.

Ba a yi mamakin wannan hira da jaridar ta yi da shi ba, musamman ganin cewa shi kan sa wanda ya yi hirar da shi, wani tsohon dan jarida ne mai suna Eugenio Scalfari, wanda bai yarda akwai Allah ba, kuma ya na samun shiga sosai a wajen Fafaroma din fiye da kima.

Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku
Isar
da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradinmu

Ku hanzarta sanar da 'Yan Uwa da abokanan
Arziki sunan Website din Mu me Albarka, don
ganin sabbin posting din Mu sai ku duba cikin
website din akwai "Home" sai ku shiga,
mungode

Ku cigaba da Kasancewa da Website din Muryarhausa24.com don samun abubuwan more rayuwa na
yau da Kullum

An kirkiri Wannan Shafi domin
bunkasa Harshen Hausa ako ina afadin Duniya
Labari iri daban-daban, farin cikin Ku shine Farin
Cikin Mu Always Visit==http://www.muryarhausa24.com
Ku Cigaba da Kasancewa da Shafin
Muryarhausa24 aduk inda kuke a fadin Duniya
farin cikin ku shine Farin cikin Mu

Munayin iyakar bakin kokarin mu don baiwa me
hakkin rubutu hakkinsa, ma'ana idan mun samu
Rubutu daga Suleman Abubakar to zamusa daga
Suleman Abubakar saboda awajensa musami
Rubutun koda bashi yayi ba to mu bamu Sani
ba, adinga yimana Uziri

Burin shafin Muryarhausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje daya a ko ina suke

KARIN BAYANI

Zaku iya aiko mana da labari,Nishadi,Fadakarwa,Hausa Novel,Ra'ayi,Labarin Soyayya, Sharhi ko nuna gamsuwar Ku akan yadda muke tafiyar da wannan shafi me Albarka aika sakon ka anan muryarhausa24@gmail.com mungode

Allah ka daukaka harshe Hausa dama Kasa baki
daya Amin Summa Amin.

Source by ©Premium Times Hausa

TURA WANNAN ZUWA

Mawallafi: verified_user

0 comments: