Thursday 25 October 2018

Karanta Kaji: Dan Nijeriya Ya Lashe Gasar Cin Dandakakken Nama Mai Mugun Yaji A Kasar Sin (China) - Karanta Yadda Abin Yafaru

Tura Wannan Zuwa
An karrama ɗan Nijeriyar da ya ci gasar da lambar yabo abin ya ƙayatar da mutane sosai gwanin ban sha'awa.


Wannan gasa mutane daga ƙasashe biyar ne suka shiga domin gwada sa’arsu ta cinye wani dandaƙakƙen nama mai dankaren yajin barkono.

An karrama ɗan Nijeriyar da ya ci gasar da lambar yabo.

Kamar yadda Majiyar mu Rariya ta ƙara da Cewa"Sai dai kuma dukkan waɗanda suka shiga gasar sun gaza cinye abincin yayin da shi ɗan Nijeriya ya cinye ya kuma suɗe kwanon."

Mabiya shafin Muryar Hausa24 Idan bazaku manta ba wannan dai bashi bane karo na farko da 'yan Nijeriya suke nuna irin bajintar su a ƙasashen Duniya, wanda hakan ke ƙara bunƙasa sunan a wasu yankunan na ƙasashen ƙetare.

Duk da cewa, Nijeriya ta kasance giwar kasashen da akewa laƙabi da sunan Afrika (Africa) , waɗanda mafiya mutanen da suke cikin ƙasashen akasarin su baƙaƙen fatane, wanda wasu suke ganin sunan afrika tamkar yana nuni da ƙasashen baƙaƙen fatane kawai anasu ganin.

Koma dai me ne ne,  Muryar Hausa24 muna yiwa kasashen mu fatan nasara Allah kuma ya ci gaba da tsare mana ƙasashen Mu daga sharrin masu Sharri Amin.

Karanta Kaji: Wani Bawan Allah ya yiwa wanda ya kirkiri Tuwo da Miyan kuka Allah ya isa

Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Isar da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradin Mu

Burin shafin Muryarhausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke

Domin samun Labarai,Nishaɗi, Kalaman Soyayyar Hausawa,Bincike mai zurfi,,Tarihi,Fadakarawa,Kimiya da Fasaha,Hotuna,Hausa Comedy, Sharhi mai gamsarwa, tsage gaskiya dalla-dalla da dai sauran su Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya

Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.

DOMIN SAMUN LABARAI, RAHOTANNI, LABARIN BOLLYWOOD, LABARIN FINA-FINAN HAUSA NA KANNYWOOD, LABARIN WASANNI, HAUSA NOVELS, SABABBIN WAKOKIN SIYASA, TSOFAFFIN WAKOKIN HAUSA, ZAFAFAN KALAMAN SOYAYYAR ZAMANI, TSOFAFFIN WAKOKIN SIYASA, SABABBIN WAKOKIN HAUSA, FADAKARWA ,NISHAƊANTARWA, LABARIN WASANNI, GARAƁASAR KIRA DA HAWA YANAR GIZO, ILIMANTARWA DA SAURAN SU AKAN LOKACI KU CI GABA DA KASANCEWA DA MU A www.muryarhausa24.com.ng

Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com  Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki

Mungode

TURA WANNAN ZUWA

Mawallafi: verified_user