Thursday 11 October 2018

Karanta Kaji: Wani matashi ya fara tattaki daga Zaria zuwa Abuja dan nuna goyon bayan sa ga Atiku Abubakar

Tura Wannan Zuwa
Wani matashi me suna, Kamaludden Bashir ya fara tattaki da kafa daga garin Zaria na jihar Kaduna zuwa Abuja dan ya nuna goyon bayanshi ga dan takarar shugaban kasa karkashin jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar.


Matashin wanda ya fara tafiyar tashi daga Kwarbai ya bayyanawa manema labarai cewa saida ya nemi amincewar mahaifanshi suka mai addu'ar fatan Alheri sannan ya kama hanya.

Yace gaskiya farin cikin nasarar da Atiku yayi ne tasa shi wannan tafiya kuma Atikunne kadai zai iya warware matsalar da 'yan Najeriya ke fama da ita .

Ya kara da cewa ya zuwa yanzu an mai fashin kudi da kuma abincin da yayi guzuri dashi amma wannan bazai hanashi ci gaba da tafiya ba, kuma yana tsammanin zai kwashe kwanaki 5 yana wannan tafiya kamin ya isa Abuja.

Ya bayyan cewa zai yi kokarin ganin ya ja ra'ayin matasa 'yan uwanshi akan hanya dan su yi wannan tafiya tare.

Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Isar da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradin Mu

Burin shafin Muryarhausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke

Domin samun Labarai,Nishaɗi, Kalaman Soyayyar Hausawa,Bincike mai zurfi,,Tarihi,Fadakarawa,Kimiya da Fasaha,Hotuna,Hausa Comedy, Sharhi mai gamsarwa, tsage gaskiya dalla-dalla da dai sauran su Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya

Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.

DOMIN SAMUN LABARAI, RAHOTANNI, LABARIN BOLLYWOOD, LABARIN FINA-FINAN HAUSA NA KANNYWOOD, LABARIN WASANNI, HAUSA NOVELS, SABABBIN WAKOKIN SIYASA, TSOFAFFIN WAKOKIN HAUSA, ZAFAFAN KALAMAN SOYAYYAR ZAMANI, TSOFAFFIN WAKOKIN SIYASA, SABABBIN WAKOKIN HAUSA, FADAKARWA ,NISHAƊANTARWA, LABARIN WASANNI, GARAƁASAR KIRA DA HAWA YANAR GIZO, ILIMANTARWA DA SAURAN SU AKAN LOKACI KU CI GABA DA KASANCEWA DA MU A www.muryarhausa24.com.ng

Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com  Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki

Mungode

Source: Hutu Dole
TURA WANNAN ZUWA

Mawallafi: verified_user