Thursday 21 December 2017

Karanta Kaji: Har da masu digirin digir-gir a neman aikin malunta a Kaduna

Tura Wannan Zuwa

Kamfanin dillancin labaran Najeriya ta rawaito cewa cikin mutane 43,806 da suka mika takardun su don neman aikin malunta a Kaduna har da masu takardun shaidar kammala karatu na digir-gir wato Masters Degree.

Jami’a a hukumar kula da ilimi na jihar Kaduna Mary Ambi ta ce wadanda suka sami nasarar cin makin da aka kayyade ne za a tuntuba domin yi musu gwaji na gaba da gaba.

Idan ba a manta ba a watan Yuni gwamnan jihar Kaduna Nasir El-Rufa’I ya bayyana cewa gwamnatin jihar za ta sallami dakikan malamai da basu ci jarabawar gwaji ba da gwamnati ta yi wa malaman.
Sama da malamai 21,000 ne suka fadi jarabawar gwajin.

Sai dai kuma wata hanzarin ba gudu ba, kotu a jihar ta dakatar da wannan sallama da gwamnatin ke shirin yi wa malaman jihar, bayan karar da wani lauya ya shigar gaban ta cewa ba a bi yadda doka ta gindaya ba wajen shirya jarabawar gwajin.

Za a ci gaba da shari’ar a watan Fabrairun 2018.

Shafin komai da ruwanka, Dadinkowa24 munayin aiki Tukuru don jin dadin ku

Kada Ku manta in zaku ziyarci website din mu
akan wayar/kwamfiyutar Ku zakusa address kamar haka
dadinkowa24.blogspot.com banda sa www
kuma batareda bayarda sarari wajen sa
address din ba sannan da kananun Haruffa kamar haka dadinkowa24.blogspot.com

Ku hanzarta sanar da 'Yan Uwa da abokanan Arziki sunan Website din Mu me Albarka, don ganin sabbin posting din Mu sai ku duba cikin  website din akwai "Home" sai ku shiga, mungode

Ku cigaba da Kasancewa da Website din Dadin Kowa24 don samun abubuwan more rayuwa nayau da Kullum An kirkiri Wannan Shafi domin bunkasa Harshen Hausa ako ina afadin Duniya Labari iri daban-daban, farin cikin Ku shine Farin Cikin Mu Always Visit==http://dadinkowa24.blogspot.com

Idan kana/kina da Labarin daku keson asanarwa da Duniya, ko Tambaya,Shawarwari,Hausa Novels, Nishadantarwa,Ilimantarwa,Ko Neman Sani akan ranakun dazamu cigaba dakawo muku Posting na Hausa Novels da Sauran su, zaku iya tuntubar ma'aikatan mu kuturo da Sunan Ku tareda Addreshin Ku tawannan Email din Officialdadinkowa24@gmail.com kyautane zamuyi muku komai don cigaban Al'ummar Hausa bama bukatar kudinka sai dai idan kaikayi niyyar Turowa don siyan Data Saboda acigaba dayin Posting a Kodayaushe batareda dakatawa ba, Website din Mu bashi da Alaka ta kusa ko tanesa da Wani/Wata Dan Siyasa/'Yar Siyasa afadin Duniya Burin mu shine musamu amincewar Al'umma aika da Gudunmawarka,Labari,Shawara da sauran su a Addreshin mu na email ✉💌📩 officialdadinkowa24@gmail.com

Always Visit==http://dadinkowa24.blogspot.com

Munayin iyakar bakin kokarin mu don baiwa me hakkin rubutu hakkinsa, ma'ana idan mun samu Rubutu daga Suleman Abubakar to zamusa daga Suleman Abubakar saboda awajensa musami Rubutun koda bashi yayi ba to mu bamu Sani ba, adinga yimana Uziri

ALLAH yabar Zumunci Amin

Source ©Premium Times Hausa

TURA WANNAN ZUWA

Mawallafi: verified_user

0 comments: