Thursday 11 January 2018

Karanta Kaji Dalili: Naki Saduwa Da Mijina Nane Saboda Tsoron Kanjamau – Wata Matar Aure Ta Shaidawa Kotu

Tura Wannan Zuwa
RAYUWAR MA’AURATA INA SAN MIJINA AMMA NA KASA BARI SADUWA TA SHIGA TSAKANIN MU SABODA TSORON KANJAMAU.


Wata Mata Mai SunaBayonle Bamidele, A Ranar Talata 9/1/2018 Ta Bayyanawa Wata kotu Dake Idi-Ogungun Agodi,a Ibadan,Cewa Tana Kin Amincewa Da Mijinta Saduwa Da Ita Ne Saboda Tsoron Ta Dauki Cutar Kanjamau,
Hakan Na Kunshe ne Cikin Jawabin Da Matar Tayiwa Kotun Baya Da Mijin Nata Adeyemi Bamidele Yanemi Kotun Ta Raba Auren

Ta Kara Da Cewa Mijinata Mutum Ne Mai Yawan Neman Mata Sau Sayawa Har Gida Suke biyoshi , Kuma Tayi Iyya Kokarinta Don Ganin Ta Hanashi Amma Yaki Hanuw ,Shiyasa Duk lokacin Daya Zo Kusantarta Take Kin Yarda Domin Kuwa Bata Yarda Da Lafiyarsa Ba Kuma Ita tana Tsoron ta Dauki Cutar Kanjamau,, Inji Matar

Anashi Bangaren Mijin Daya Nemi A Raba Auren Nasu Ya Shedawa Kotun Cewa ” Yau Shekarar mu Takwas Da Aure Amma A Duk lokacin Dana Nuna Sha’awata Domin Biyan Bukata Da Ita A Matsayin Matata Saita Ki Yarda Wani Lokacin Ma Har Kokari Kasheni Takeyi Ga Duka , Kuma Ace Yau Aure Shekara Takwas Amma Babu Ko Haihuwa Daya To Meye Amfanin Auren Tunda Dama Ni nayi Aure ne Domin Biyan Bukatata Sannan Kuma Na Samu Iyyali , Shiyasa Kawai Na Fiso A Rabamu , Inji Mijin

A Karshe Dai Shugaban , Chief Mukaila Balogun Ya Raba Auren Inda Ya Nemi Mijin Daya Biya Matar Dubu Biyar Domin Ta kwashe Kayanta Sannan Ya Gargadesu Da Gujewa Tashin Tashina Yayin Kwashe Kayan

Ko Meke Kawo Hakan Tsakanin Ma’aurata?

Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Isar da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradin Mu

Burin shafin Muryarhausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke

Domin samun Labarai,Nishaɗi, Kalaman Soyayyar Hausawa,Bincike mai zurfi,,Tarihi,Fadakarawa,Kimiya da Fasaha,Hotuna,Hausa Comedy, Sharhi mai gamsarwa, tsage gaskiya dalla-dalla da dai sauran su Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya

Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.

DOMIN SAMUN LABARAI, RAHOTANNI, LABARIN BOLLYWOOD, LABARIN FINA-FINAN HAUSA NA KANNYWOOD, LABARIN WASANNI, HAUSA NOVELS, SABABBIN WAKOKIN SIYASA, TSOFAFFIN WAKOKIN HAUSA, ZAFAFAN KALAMAN SOYAYYAR ZAMANI, TSOFAFFIN WAKOKIN SIYASA, SABABBIN WAKOKIN HAUSA, FADAKARWA ,NISHAƊANTARWA, LABARIN WASANNI, GARAƁASAR KIRA DA HAWA YANAR GIZO, ILIMANTARWA DA SAURAN SU AKAN LOKACI KU CI GABA DA KASANCEWA DA MU A www.muryarhausa24.com.ng

Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com  Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki

Mungode

Source: MUJALLAR MU

TURA WANNAN ZUWA

Mawallafi: verified_user