Friday 16 March 2018

Zafafan Wakokin Ali Show 2018 Complete Album- Download Here

Tura Wannan Zuwa

Sabon Album din mawaki ali show kenan mai suna ” Hummainah ” Mai dauke da wakoki guda goma sha daya 11 wanda ya yi muku domin ku masoya jin wakokin hausa nanaye musamman wan suke gida nigeria dama na waje.

Gaskiya wakokin sunyi dadi sosai dan yadda yayi salon wakokin.

GA KADAN DAGA BAITIN WAKAR HUMMAINAH:-

– Ahh kyakyawar diya
– Mai kyan zuciya
– Banga kamarki baa
– Hummainah gimbiya
– Sannu balarabiyya
– Karki ya dani
– Zanzo ki tafi dani
– Kuma ki mini izzini komai kikeso zanayi
– Ahh wace nake kira hummaina
– Ita nawa rikon sakaina
– Waiwoni duniya idanna tuno hakan sai na fashe da kuka

GA WAKOKIN KAMAR HAKA:-

1- Budurwar wawa

DOWNLOAD MUSIC HERE

2- Basaja Ga Da Ga

DOWNLOAD MUSIC HERE

3- Karshen Zance

DOWNLOAD MUSIC HERE

4- Yar Makaranta

DOWNLOAD MUSIC HERE

5- Furicin Zuci

DOWNLOAD MUSIC HERE

6- Zainabu

DOWNLOAD MUSIC HERE

7- Rashinki

DOWNLOAD MUSIC HERE

8- Hummainah

DOWNLOAD MUSIC HERE

9- Maganar Ciki

DOWNLOAD MUSIC HERE

10- Auren Wisdon

DOWNLOAD MUSIC HERE

11- Kisan Baki

DOWNLOAD MUSIC HERE

Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku
Isar
da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradinmu

Ku hanzarta sanar da 'Yan Uwa da abokanan
Arziki sunan Website din Mu me Albarka, don
ganin sabbin posting din Mu sai ku duba cikin
website din akwai "Home" sai ku shiga,
mungode

Ku cigaba da Kasancewa da Website din Muryarhausa24.com don samun abubuwan more rayuwa na
yau da Kullum

An kirkiri Wannan Shafi domin
bunkasa Harshen Hausa ako ina afadin Duniya
Labari iri daban-daban, farin cikin Ku shine Farin
Cikin Mu Always Visit==http://www.muryarhausa24.com
Ku Cigaba da Kasancewa da Shafin
Muryarhausa24 aduk inda kuke a fadin Duniya
farin cikin ku shine Farin cikin Mu

Munayin iyakar bakin kokarin mu don baiwa me
hakkin rubutu hakkinsa, ma'ana idan mun samu
Rubutu daga Suleman Abubakar to zamusa daga
Suleman Abubakar saboda awajensa musami
Rubutun koda bashi yayi ba to mu bamu Sani
ba, adinga yimana Uziri

Burin shafin Muryarhausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje daya a ko ina suke

KARIN BAYANI

Zaku iya aiko mana da labari,Nishadi,Fadakarwa,Hausa Novel,Ra'ayi,Labarin Soyayya, Sharhi ko nuna gamsuwar Ku akan yadda muke tafiyar da wannan shafi me Albarka aika sakon ka anan muryarhausa24@gmail.com mungode

Allah ka daukaka harshe Hausa dama Kasa baki
daya Amin Summa Amin.

Source by ©Arewablog

TURA WANNAN ZUWA

Mawallafi: verified_user

0 comments: