Thursday 10 May 2018

Karanta Yanzu Kaji Dalili: Yanzu kam na dai na fitowa a fina-finan da zai haska ni a matsayin dan daudu - Ado Isa Gwanja

Tura Wannan Zuwa

Fitaccen dan wasan barkwancin nan kuma shahararren mawaki Ado Gwanja, ya karyata rade-radin da ake ta yadawa cewa wai basa ga maciji da Jarumi Adam Zango.

A hira da yayi da PREMIUM TIMES, Gwanja ya bayyana cewa duk wannan batu karya ne. Y ace suna nan tare da Adam Zango lafiya sumul.

“ Kasan ba a rasa wadanda basu rasa abin cewa a kullum. Su bi wurare suna fetsa maganganu iri-iri. Amma ni dai a sani na babu abin da ya shiga tsakani na da Adam Zango. Hasali ma shi maigida na ne domin ni a yaron sa na fara sana’a ta kuma har yan zu ma haka ne.

Bayan haka Ado Gwanja ya tabbatar mana cewa ya daina fitowa a fina-final da zai nuna shi a adan daudu.

“A’a yanzu kam na dai na fitowa a fina-finan da zai haska ni a matsayin dan daudu. Zan tsaya a barkwanci na kawai.
Game da wakoki kuma Gwanja ya gode wa masoyan sa sannan yayi musu albishir cewa zai ci gaba da kida musu wakoki masu dadi don nishadin su.

“Babu abin da zai ce wa masoya na sai godiya. Wakoki na sun karbu kuma zan ci gaba da yin su domin masoya na a ko-ina a kasar nan.

Gwanja ya shaida mana cewa yana shirin auracewa nan ba da dadewa ba.

Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com munayin aiki Tukuru don jin dadin ku Isar
da bayanai akan lokaci ba tareda son zuciya ba shine muradinmu

Ku hanzarta sanar da 'Yan Uwa da abokanan Arziki sunan Website din Mu me Albarka, don
ganin sabbin posting din Mu sai ku duba cikin website din akwai "Home" sai ku shiga,

mungode

Muryarhausa24.com Zata Kasance Babbar Kafar Yada Labarai aduk fadin Duniya domin Bunkasa Harshen Hausa, domin Zafafan Labarai ziyarci www.muryarhausa24.com

Labari iri daban-daban, farin cikin Ku shine Farin Cikin Mu Always Visit==http://www.muryarhausa24.com

Ku Cigaba da Kasancewa da Shafin Muryarhausa24.com aduk inda kuke a fadin Duniya farin cikin ku shine Farin cikin Mu

Munayin iyakar bakin kokarin mu don baiwa me hakkin rubutu hakkinsa, ma'ana idan mun samu Rubutu daga Suleman Abubakar to zamusa daga Suleman Abubakar saboda awajensa musami Rubutun koda bashi yayi ba to mu bamu Sani ba, adinga yimana Uziri

Burin shafin Muryarhausa24.com shine ta fito da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan masu jin yaren Hausa waje daya a ko ina suke

KARIN BAYANI

Zaku iya aiko mana da labari,Nishadi,Fadakarwa,Hausa Novel,Ra'ayi,Labarin Soyayya, Sharhi ko nuna gamsuwar Ku akan yadda muke tafiyar da wannan shafi
me Albarka aika sakon ka anan muryarhausa24@
gmail.com mungode

Allah ka daukaka harshe Hausa dama Kasa baki daya Amin

Source by ©Premium Times Hausa

TURA WANNAN ZUWA

Mawallafi: verified_user

0 comments: