Saturday 29 September 2018

KARANTA DALILAI 9 DAKE JEFA MATA A KARUWANCI DA YAWON BANZA

Tura Wannan Zuwa
WASU DAGA CIKIN DALILAN DAKE
JEFA MATA A
KARUWANCI DA YAWON
BANZA.

Nadama tun anan Duniya

A yau shafin Muryar Hausa24 zamu mai da hankali akan kaɗan daga cikin dalilan da suke jefa 'ya'ya Mata Karuwanci.

Ga Dalilai Kamar Haka:

1. MARAICI :- Wasu marayu ne
basu da masu
daukar nauyinsu wanda ya dace
su lura da
tarbiyarsu sun gaza sai kansu da
Yayansu suka sani.

2. DANNIYA :- wasu
zaka samu
zaluntarsu
akayi, akan marayune akan cinye
masu gadon
su.

3.TALLA :- Wasu kuwa yawon
tallace-tallace
ne yake sawa suke fadawa harkar
karuwanci,
sai ka ga mutum yaci abinci ya
bada fiye da kudin abincin da yaci.

Daga
nan ne
sai ka ga
mutum ya yaudare ta da wannan
kudin.

4. AUREN DOLE :- Wasu kuma
zaka samu Iyayensu kanyi masu
auren dole da wanda
basa so sai ka samu sun gudu
daga gidan
Aurensu sun shiga karuwanci.

5.TALAUCI :- Wasu ko Talauci ne
sai sun fita
anyi amfani dasu suke samun
abinda zasu ci
Abinci, amma idan hakan kurum
suka nemi a taimaka masu babu me
taimaka
masu.

6. FYADE :- Wasu kuwa tun suna
Yara akan
samu wasu Mutanen banza ko a
gidan da ake
rikonsu, su lalata su.

7. ƘAWAYEN
BANZA :- Zaka
samu mafiya
yawan ƙawayen kan jasu wajen
samari sai
su bada hadin kai dan kar a
kirawo su da Tsamaye.

8. IYAYE MASU
KWADAYI :-
Wasu Iyayensu kansaka su a
hanyar karuwanci, saboda
kwadayin abin duniya, suko yiwa
yarsu Aure
idan ta samu Miji saboda talaka ne,
saboda
tana bin samari tana kawo musu
kudi kadan
kenan daga cikin.

9. YAUDARA SAMARI :-
Sai ka
samu Yarinya
tabawa saurayi dama 100 bisa 100
a zuwan
zai Aure yana amfani da wannan
damar yana amfani da ita daga karshe sai
dai
kurum taji
yayi Aure.

Allah ya rufa mana Asiri
Allah ya kara Shirya mana Zuri'ar
mu ya kuma
tsaremu daga aikin dana sani Amin.

KARANTA YANZU KAJI: KO ME YASA MATA KE NEMAN 'YAN UWAN SU MATA DOMIN YIN MADIGO???

Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Isar da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradin Mu

Burin shafin Muryarhausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke

Domin samun Labarai,Nishaɗi, Kalaman Soyayyar Hausawa,Bincike mai zurfi,,Tarihi,Fadakarawa,Kimiya da Fasaha,Hotuna,Hausa Comedy, Sharhi mai gamsarwa, tsage gaskiya dalla-dalla da dai sauran su Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya

Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.

Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com  Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki

Mungode

Source: www.MuryarHausa24.com.ng

TURA WANNAN ZUWA

Mawallafi: verified_user