Wednesday 12 June 2019

Kalli Kayatattun Hotunan Kwalliyar Sallah Na Jaruma Aisha Aliyu Tsamiya

Tura Wannan Zuwa
Kamar yadda shafin MuryarHausa24.com.ng ya shahara wajen kawo muku sababbin hotuna masu inganci waɗanda suka fi ɗaukar hankulan shafukan sada zumunta.


Aisha Tsamiya



MURYAR HAUSA24 Yau ma gamu tafe  hotunan Jaruma Aisha Aliyu Tsamiya na Murnar Sallah.



Jarumar ta rubuta saƙon Barka da Sallah ga ɗimbin masoyan ta "Barkan Mu da Sallah, Allah ya karɓi Ibadun mu ya Kuma Maimaita mana Amin".


Saƙon Barka da Sallah



Hotunan sun dauki hankula sosai a shafukan sada Zumunta duba da yadda aka ɗauki hotunan wanda hakan ya taka rawa sosai wajen ƙayatar da al'umma daga sassa daban-daban na faɗin ƙasar dama Duniya baki ɗaya.

Aisha Tsamiya


Wasu daga cikin mabiyan jaruma Aisha Tsamiya a shafin sada zumunta da musayan ra'ayi sunyi sharhi akan hotunan tauraruwar masana'antar shiya fina-finan Hausa (KANNYWOOD).


Sharhi


Ga wasu daga cikin Sharhin da masoyan nata suyi mata akan kwalliyar Sallah.

Sharhi


Masoyan Jaruma Aisha Tsamiya sun yaba da kyawun surar da Allah yayi mata.


Sharhi


MURYAR HAUSA24  Muna yi Mata fatan alkhairi.


KARANTA TAKAITACCEN TARIHIN JARUMA AISHA ALIYU TSAMIYA


Kayatattun Hotunan Kwalliyar Sallah na Jaruma Hadiza Gabon




Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Isar da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradin Mu


Burin shafin Muryar Hausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke



Domin samun Labarai,Nishaɗi, Kalaman Soyayyar Hausawa,Bincike mai zurfi,,Tarihi,Fadakarawa,Tunatarwa, Addu'o"in littafin Hisnul Muslim (Garkuwar Musulmi) cikin harshen Hausa, Kimiya da Fasaha,Hotuna,Hausa Comedy, Sharhi mai gamsarwa, tsage gaskiya dalla-dalla da dai sauran su Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng   a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya.



Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.



Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com  Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki

Mungode







TURA WANNAN ZUWA

Mawallafi: verified_user