Ita kuma muguwa mummuna kuma makauniyar soyayya itace wadda zakaita san mutum (tsananin So) kamutu asansa koda yana kan dai-dai ko akasin haka.
Marubuci:- Abdullahi Bin Mas'ud
Bazaka taɓa ganin laifin da yayi, in har aka nuna laifinsa, sai zuciyarka ta kawo maka wata kariya ta gaibu, to wannan itace makauniyar soyayya kuma bata da makoma face azabar Allah mai raɗaɗi.
Allah ka Kiyashe muda Makauniyar Soyayya Amin.
Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
Makauniyar Soyayya
Bazaka taɓa ganin laifin da yayi, in har aka nuna laifinsa, sai zuciyarka ta kawo maka wata kariya ta gaibu, to wannan itace makauniyar soyayya kuma bata da makoma face azabar Allah mai raɗaɗi.
Allah ka Kiyashe muda Makauniyar Soyayya Amin.
Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki tuƙuru don Ilimantarwa da Faɗakarwa.

