Sunday 24 September 2017

Buhari na shirin Musulintar da Nigeria — CAN

Tura Wannan Zuwa

Kungiyar Kiristoci ta Najeriya ta yi zargin cewa shugaban kasar Muhammadu Buhari na yunkurin Musulintar da kasar.

Sakataren kungiyar Rabaran Musa Asake ne ya shaida wa BBC hakan sakamakon kaddamar da takardun lamuni na Musulinci da gwamnatin Shugaba Buhari ta yi a makon jiya.
Sai dai ministan harkokin wasanni Barista Solomon Dalung ya gaya wa BBC cewa gwamnatin tsohon shugaban kasar Goodluck Jonathan ce ta fara shirin, yana mai cewa gwamnatin Shugaba Buhari ta kammala shi ne kawai.

"Me ya sa kungiyarmu ta Kiristoci ba ta ce Shugaba Jonathan na yunkurin Musulintar da Najeriya a wancan lokaci sai yanzu? Ina ganin ba su fahimci shirin ba ko kuma suna so su mayar da shi siyasa", in ji Barista Solomon Dalung.

Amma Rabaran Musa Asake ya ce tun a lokacin gwamnatin Shugaba Jonathan suke yin wannan korafi, yana mai cewa "sau biyu ina gudanar da taron manema labarai a kan wannan batu a lokacin gwamnatin Shugaba Jonathan amma ba a saurare mu ba".

Shi dai tsarin sayar da takardun lamuni na Musulmi, wanda ake kira SUKUK, ya karbu a kasashen da ba na Musulmi ba irinsu Burtaniya, Amurka, China da kuma Rasha.

.
Kada Ku manta in zaku ziyarci website din mu
akan wayar/kwamfiyutar Ku zakusa address kamar haka
dadinkowa24.blogspot.com banda sa www
kuma batareda bayarda sarari wajen sa
address din ba sannan da kananun Haruffa kamar haka  dadinkowa24.blogspot.com mungode
.
Ku cigaba da Kasancewa da Website din Dadin Kowa24 don samun abubuwan more rayuwa nayau da Kullum An kirkiri Wannan Shafi domin bunkasa Harshen Hausa ako ina afadin Duniya Labari iri daban-daban, farin cikin Ku shine Farin Cikin Mu Always Visit==http://dadinkowa24.blogspot.com
.
Idan kana/kina da Labarin daku keson asanarwa da Duniya, ko Tambaya,Shawarwari,Hausa Novels, Nishadantarwa,Ilimantarwa,Ko Neman Sani akan ranakun dazamu cigaba dakawo muku Posting na Hausa Novels da Sauran su, zaku iya tuntubar ma'aikatan mu kuturo da Sunan Ku tareda Addreshin Ku tawannan Email din Officialdadinkowa24@gmail.com kyautane zamuyi muku komai don cigaban Al'ummar Hausa bama bukatar kudinka sai dai idan kaikayi niyyar Turowa don siyan Data Saboda acigaba dayin Posting a Kodayaushe batareda dakatawa ba, Al'ummar Nigeria  daga N50 zuwa abinda yasamu duk zaku iya turo da Lambobin katin  ta Email din mu akan officialdadinkowa24@gmail.com  ko Neman Account Number din mu na Bank ga mutanen dabasa cikin Nigeria, Website din Mu bashi da Alaka ta kusa ko tanesa da Wani/Wata Dan Siyasa/'Yar Siyasa afadin Duniya Burin mu shine musamu amincewar Al'umma aika da Gudunmawarka,Labari,Shawara da sauran su a Addreshin mu na email ✉💌📩 officialdadinkowa24@gmail.com 
.
Suna addreshin misali..
.
Subject: Fatan Alheri
Suna: Yusuf Tk
Kasa: Nigeria
Gari: Kano
Garin da akeda Zama: Kaduna
Sako: Yaushe Ne zaku cigaba da Labarin Kundin Tsatsuba Littafi na 2 na Madakin Gini? Mungode
.
Always Visit==http://dadinkowa24.blogspot.com
.
Munayin iyakar bakin kokarin mu don baiwa me hakkin rubutu hakkinsa, ma'ana idan mun samu Rubutu daga Suleman Abubakar to zamusa daga Suleman Abubakar saboda awajensa musami Rubutun koda bashi yayi ba to mu bamu Sani ba, adinga yimana Uziri
.
ALLAH yabar Zumunci Amin🙏
.
.
Source By ©Bbc Hausa

TURA WANNAN ZUWA

Mawallafi: verified_user

0 comments: