Saturday 21 October 2017

Buhari Ya gaza Cikawa 'Yan Nigeria Alkawuran da yayi musu-Goodluck Jonathan

Tura Wannan Zuwa

Tsohon shugaban kasa, Gudloock Jonathan ya ce mulkin APC, a karkashin jagorancin Shugaba Muhammadu Buhari ta gaza wajen cika alkawuran da ta dauka wa ‘yan Najeriya.

Tsohon shugaban ya yi wannan jawabin ne a lokacin da yake karbar bakuntan tsohon Minsitan Ilimi, Farfesa Tunde Adeniran, wanda ke neman zama shugaban Jam’iyyar PDP a taronta na kasa da ke tafe.

A cewar Jonathan, maimakon APC ta inganta rayuwar al’ummar Najeriya, sai ta kara jefa su cikin wahala da talauci da matsin tattalin arziki.

Jonathan ya kara da cewa wadanda suke ta cece-kuce a kan cewa ya gaza a lokacin da yake mulki, su ne yanzu duk suka rude su ka rasa yadda za su yi.

“Yanzu ana sayan litan mai Naira 145. Babu wani ci gaba a bangaren wutar lantarki.

“Ya kamata mu samu shugabannin jam’iyya na kwarai. Jam’iyyar PDP ta kokarta lokacin tana mulki tsakanin 1999 zuwa 2015. Wadanda kuma suke cewa ba mu iya ba, su yanzu me suka yi?

APC ta gaza- Goodluck Jonathan
Tsohon shugaban kasa, Gudloock Jonathan ya ce mulkin APC, a karkashin jagorancin Shugaba Muhammadu Buhari ta gaza wajen cika alkawuran da ta dauka wa ‘yan Najeriya.

Tsohon shugaban ya yi wannan jawabin ne a lokacin da yake karbar bakuntan tsohon Minsitan Ilimi, Farfesa Tunde Adeniran, wanda ke neman zama shugaban Jam’iyyar PDP a taronta na kasa da ke tafe.

A cewar Jonathan, maimakon APC ta inganta rayuwar al’ummar Najeriya, sai ta kara jefa su cikin wahala da talauci da matsin tattalin arziki.

Jonathan ya kara da cewa wadanda suke ta cece-kuce a kan cewa ya gaza a lokacin da yake mulki, su ne yanzu duk suka rude su ka rasa yadda za su yi.

“Yanzu ana sayan litan mai Naira 145. Babu wani ci gaba a bangaren wutar lantarki.

“Ya kamata mu samu shugabannin jam’iyya na kwarai. Jam’iyyar PDP ta kokarta lokacin tana mulki tsakanin 1999 zuwa 2015. Wadanda kuma suke cewa ba mu iya ba, su yanzu me suka yi?

Kada Ku manta in zaku ziyarci website din mu
akan wayar/kwamfiyutar Ku zakusa address kamar haka
dadinkowa24.blogspot.com banda sa www
kuma batareda bayarda sarari wajen sa
address din ba sannan da kananun Haruffa kamar haka dadinkowa24.blogspot.com

Ku hanzarta sanar da 'Yan Uwa da abokanan Arziki sunan Website din Mu me Albarka, don ganin sabbin posting din Mu se ku duba saman website din akwai "Home" sai ku shiga, mungode

Ku cigaba da Kasancewa da Website din Dadin Kowa24 don samun abubuwan more rayuwa nayau da Kullum An kirkiri Wannan Shafi domin bunkasa Harshen Hausa ako ina afadin Duniya Labari iri daban-daban, farin cikin Ku shine Farin Cikin Mu Always Visit==http://dadinkowa24.blogspot.com

Idan kana/kina da Labarin daku keson asanarwa da Duniya, ko Tambaya,Shawarwari,Hausa Novels, Nishadantarwa,Ilimantarwa,Ko Neman Sani akan ranakun dazamu cigaba dakawo muku Posting na Hausa Novels da Sauran su, zaku iya tuntubar ma'aikatan mu kuturo da Sunan Ku tareda Addreshin Ku tawannan Email din Officialdadinkowa24@gmail.com kyautane zamuyi muku komai don cigaban Al'ummar Hausa bama bukatar kudinka sai dai idan kaikayi niyyar Turowa don siyan Data Saboda acigaba dayin Posting a Kodayaushe batareda dakatawa ba, Website din Mu bashi da Alaka ta kusa ko tanesa da Wani/Wata Dan Siyasa/'Yar Siyasa afadin Duniya Burin mu shine musamu amincewar Al'umma aika da Gudunmawarka,Labari,Shawara da sauran su a Addreshin mu na email ✉💌📩 officialdadinkowa24@gmail.com

Always Visit==http://dadinkowa24.blogspot.com

Munayin iyakar bakin kokarin mu don baiwa me hakkin rubutu hakkinsa, ma'ana idan mun samu Rubutu daga Suleman Abubakar to zamusa daga Suleman Abubakar saboda awajensa musami Rubutun koda bashi yayi ba to mu bamu Sani ba, adinga yimana Uziri

ALLAH yabar Zumunci Amin🙏

Source By ©Aminiya

TURA WANNAN ZUWA

Mawallafi: verified_user

0 comments: