Wednesday 25 October 2017

Nishadi: WA YAFI DAURIYA ACIKIN WADANNAN MUTANE GUDA 3

Tura Wannan Zuwa

1) Na farko gidan sirikarsa yaje sai
ya tarar da mamar matarsa ta kwashe
tuwo, ta
fitar da garwashi tana shirin kwashewa sai
ga wannan siriki ya shigo da zuwan sa
kawai sai
ya tsugunna
suna gaisawa ashe
akan garwashin ya tsugunna amma tsabar kunya
bai nuna ba har garwashin nan ya mutu.

2) Na biyu kuma Mota
suka shiga da sirikarsa, sai kwandastan
motar
yaja kofa ya datse masa hannu, amma saboda
kunyar wannan sirikar tashi hannunsa
yana ta jini
amma yakasa ihu.

3) Na uku shi kuma suna gaisawa da
baban matar shi, ashe kunama ta shiga wandon
shi bai
sani ba, kuma ta rinka
harbinsa amma bai nuna damuwa ba
saboda
tsabar dauriya.

Kada Ku manta in zaku ziyarci website din mu
akan wayar/kwamfiyutar Ku zakusa address kamar haka
dadinkowa24.blogspot.com banda sa www
kuma batareda bayarda sarari wajen sa
address din ba sannan da kananun Haruffa kamar haka dadinkowa24.blogspot.com

Ku hanzarta sanar da 'Yan Uwa da abokanan Arziki sunan Website din Mu me Albarka, don ganin sabbin posting din Mu se ku duba saman website din akwai "Home" sai ku shiga, mungode

Ku cigaba da Kasancewa da Website din Dadin Kowa24 don samun abubuwan more rayuwa nayau da Kullum An kirkiri Wannan Shafi domin bunkasa Harshen Hausa ako ina afadin Duniya Labari iri daban-daban, farin cikin Ku shine Farin Cikin Mu Always Visit==http://dadinkowa24.blogspot.com

Idan kana/kina da Labarin daku keson asanarwa da Duniya, ko Tambaya,Shawarwari,Hausa Novels, Nishadantarwa,Ilimantarwa,Ko Neman Sani akan ranakun dazamu cigaba dakawo muku Posting na Hausa Novels da Sauran su, zaku iya tuntubar ma'aikatan mu kuturo da Sunan Ku tareda Addreshin Ku tawannan Email din Officialdadinkowa24@gmail.com kyautane zamuyi muku komai don cigaban Al'ummar Hausa bama bukatar kudinka sai dai idan kaikayi niyyar Turowa don siyan Data Saboda acigaba dayin Posting a Kodayaushe batareda dakatawa ba, Website din Mu bashi da Alaka ta kusa ko tanesa da Wani/Wata Dan Siyasa/'Yar Siyasa afadin Duniya Burin mu shine musamu amincewar Al'umma aika da Gudunmawarka,Labari,Shawara da sauran su a Addreshin mu na email ✉💌📩 officialdadinkowa24@gmail.com

Always Visit==http://dadinkowa24.blogspot.com

Munayin iyakar bakin kokarin mu don baiwa me hakkin rubutu hakkinsa, ma'ana idan mun samu Rubutu daga Suleman Abubakar to zamusa daga Suleman Abubakar saboda awajensa musami Rubutun koda bashi yayi ba to mu bamu Sani ba, adinga yimana Uziri

ALLAH yabar Zumunci Amin🙏

Source By ©Zainab Hausa Novel Update

TURA WANNAN ZUWA

Mawallafi: verified_user

0 comments: