Thursday 23 November 2017

Kannywood: Babu Wanda ya isa yadawo da Rahama Sadau Film-Moppan

Tura Wannan Zuwa

Mujallar Fim Magazine da ta fito wannan makon ta buga wani labari dake cewa kungiyar kula da finafinan Hausa a kano MOPPAN tace bazata yafewa korarriyar jaruma Rahama Sadau laifin datayi ba a baya duk da cewa jarumar ta aike da takardar neman afuwa kuma ta fito ta gayawa Duniya cewa tayi nadamar abinda ta aikata.

Ali Nuhi ne ya yiwa Rahamar jagora zuwa gurin masu fada aji a harkar finafinan Hausa a Kano inda ta nemi Afuwa kuma ta rubuta takarda a hukumace ta neman Afuwa.

Mujallar ta Fim Magazine dai a satin daya gabata ta kwarmato cewa anyi shirin yin zama ranar laraba dan tattauna batun yafewa Rahamar laifinta ta dawo taci gaba da yin finafinan Hausa amma sai dalilin ciwon idon da Kabiru Maikaba, daya daga cikin jigon kungiyar yake fama dashi aka daga zaman zuwa ranar Asabar.

Asabar tazo ta wuce bamuji komai ba sai gashi yau labari ya fito an fasa yafewa jarumar.

Saidai abinda ke daurewa mutane kai shine Rahama Sadau kwanannan ta shirya wani fim din Hausa da kanta me suna Rariya wanda har ya samu kyautar fim din da yayi fice a wannan shekarar, to wai ko korar da akawa Rahamar iya garin Kanone kawai.

Kada Ku manta in zaku ziyarci website din mu
akan wayar/kwamfiyutar Ku zakusa address kamar haka
dadinkowa24.blogspot.com banda sa www
kuma batareda bayarda sarari wajen sa
address din ba sannan da kananun Haruffa kamar haka dadinkowa24.blogspot.com

Ku hanzarta sanar da 'Yan Uwa da abokanan Arziki sunan Website din Mu me Albarka, don ganin sabbin posting din Mu se ku duba saman website din akwai "Home" sai ku shiga, mungode

Ku cigaba da Kasancewa da Website din Dadin Kowa24 don samun abubuwan more rayuwa nayau da Kullum An kirkiri Wannan Shafi domin bunkasa Harshen Hausa ako ina afadin Duniya Labari iri daban-daban, farin cikin Ku shine Farin Cikin Mu Always Visit==http://dadinkowa24.blogspot.com

Idan kana/kina da Labarin daku keson asanarwa da Duniya, ko Tambaya,Shawarwari,Hausa Novels, Nishadantarwa,Ilimantarwa,Ko Neman Sani akan ranakun dazamu cigaba dakawo muku Posting na Hausa Novels da Sauran su, zaku iya tuntubar ma'aikatan mu kuturo da Sunan Ku tareda Addreshin Ku tawannan Email din Officialdadinkowa24@gmail.com kyautane zamuyi muku komai don cigaban Al'ummar Hausa bama bukatar kudinka sai dai idan kaikayi niyyar Turowa don siyan Data Saboda acigaba dayin Posting a Kodayaushe batareda dakatawa ba, Website din Mu bashi da Alaka ta kusa ko tanesa da Wani/Wata Dan Siyasa/'Yar Siyasa afadin Duniya Burin mu shine musamu amincewar Al'umma aika da Gudunmawarka,Labari,Shawara da sauran su a Addreshin mu na email ✉💌📩 officialdadinkowa24@gmail.com

Always Visit==http://dadinkowa24.blogspot.com

Munayin iyakar bakin kokarin mu don baiwa me hakkin rubutu hakkinsa, ma'ana idan mun samu Rubutu daga Suleman Abubakar to zamusa daga Suleman Abubakar saboda awajensa musami Rubutun koda bashi yayi ba to mu bamu Sani ba, adinga yimana Uziri

ALLAH yabar Zumunci Amin√√√

Source By ©Mujallar Mu

TURA WANNAN ZUWA

Mawallafi: verified_user

0 comments: