Thursday 23 November 2017

Siyasar Nigeria: ANA ZARGIN WANI JANAR DA BARAZANAR KAWAR DA SHUGABA BUHARI-Karanta Kaji

Tura Wannan Zuwa

An gurfanar da Birgediya Janar Lym Hassan a gaban kotun rundunar soji
– An zargi Jami’in sojan da yin barazana ga shugaba Buhari

Anyi zargin ya yada jita-jitan mutuwar shugaba Buhari Wani rahoton murya na Birgediya Janar Lym Hassan ya billo inda akayi zargin yayi barazanar kawar da shugaban kasa Muhammadu Buhari akan wani kwangilar tsaro.

Jaridar Cable ta ruwaito cewa an gurfanar da Hassan wanda ya kasance shugaban kula da kwantar da tarzoma a ma’aikatar tsaro a gaban kotun sojoji a ranar 30 ga watan Oktoba.

Ana tuhumar sa akan zarge-zarge guda biyu: Yada jita-jitan cewa Buhari ya mutu da kuma bukatar cin hancin dala 600,000 daga wani kwangilar tsaro.

Mujallar Naij..com ta rahoto cewa Mista Dayo Apata, kakakin gwamnati kan shari’a, yace an kammala kashi na farko na gurfanar da mayakan Boko Haram, a kotu, inda alkali ya yanke wa wasu hukuncin daurin shekaru 23 a gidan kaso.

Wasunsu kuma an sake su, bisa dalilin cewa bassu da laifi ko yara ne kanana, yayin da wasu suka sami zama a gidan wayarwa da aka gida a yankin.

Kada Ku manta in zaku ziyarci website din mu
akan wayar/kwamfiyutar Ku zakusa address kamar haka
dadinkowa24.blogspot.com banda sa www
kuma batareda bayarda sarari wajen sa
address din ba sannan da kananun Haruffa kamar haka dadinkowa24.blogspot.com

Ku hanzarta sanar da 'Yan Uwa da abokanan Arziki sunan Website din Mu me Albarka, don ganin sabbin posting din Mu se ku duba saman website din akwai "Home" sai ku shiga, mungode

Ku cigaba da Kasancewa da Website din Dadin Kowa24 don samun abubuwan more rayuwa nayau da Kullum An kirkiri Wannan Shafi domin bunkasa Harshen Hausa ako ina afadin Duniya Labari iri daban-daban, farin cikin Ku shine Farin Cikin Mu Always Visit==http://dadinkowa24.blogspot.com

Idan kana/kina da Labarin daku keson asanarwa da Duniya, ko Tambaya,Shawarwari,Hausa Novels, Nishadantarwa,Ilimantarwa,Ko Neman Sani akan ranakun dazamu cigaba dakawo muku Posting na Hausa Novels da Sauran su, zaku iya tuntubar ma'aikatan mu kuturo da Sunan Ku tareda Addreshin Ku tawannan Email din Officialdadinkowa24@gmail.com kyautane zamuyi muku komai don cigaban Al'ummar Hausa bama bukatar kudinka sai dai idan kaikayi niyyar Turowa don siyan Data Saboda acigaba dayin Posting a Kodayaushe batareda dakatawa ba, Website din Mu bashi da Alaka ta kusa ko tanesa da Wani/Wata Dan Siyasa/'Yar Siyasa afadin Duniya Burin mu shine musamu amincewar Al'umma aika da Gudunmawarka,Labari,Shawara da sauran su a Addreshin mu na email ✉💌📩 officialdadinkowa24@gmail.com

Always Visit==http://dadinkowa24.blogspot.com

Munayin iyakar bakin kokarin mu don baiwa me hakkin rubutu hakkinsa, ma'ana idan mun samu Rubutu daga Suleman Abubakar to zamusa daga Suleman Abubakar saboda awajensa musami Rubutun koda bashi yayi ba to mu bamu Sani ba, adinga yimana Uziri

ALLAH yabar Zumunci Amin√√√

Source By ©Mujallar mu

TURA WANNAN ZUWA

Mawallafi: verified_user

0 comments: