Monday 8 January 2018

Karanta Wannan Kishin Kishin: Ana tunanin Sheikh Isa Ali Pantami zai tsaya takarar gwamnan Gombe

Tura Wannan Zuwa

Ana cigaba da rade-raden cewa shahararren malamin addinin islama din nan mai suna Sheikh Isa Ali Pantami zai tsaya takarar gwamnan jihar sa ta Gombe a zabe mai zuwa.

Wannan dai na zuwa ne bayan da kiraye-kiraye ke dada kara yawaita daga jama'ar jihar da dama zuwa ga shugaban ganin cewa lokacin ya matso.

NAIJ.com ta samu dai cewa a yayin daya daga cikin wannan kiraye-kirayen da ake yi masa, wani bawan Allah da ake kira da Malam Lawal Mu'azu Bauchi ya wallafa a shafin sa na Facebook, malamin ya mayar da martani.

Sai dai a martanin malamin ya nuna matukar shakkun sa game da hakan inda ya nuna cewa yana tsoron shugabanci musamman ma na gwamna da yake da matukar girma.

Haka nan kuma malamin ya bayyana cewa duk da haka akwai yiwuwar kowa ya bayar da gudummur sa domin kawo cigaba mai ma'ana.

Shafin komai da ruwanka, Dadinkowa24 munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.

Isar
da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradinmu

Kada Ku manta in zaku ziyarci website din mu
akan wayar/kwamfiyutar Ku zakusa address
kamar haka
dadinkowa24.blogspot.com banda sa www
kuma batareda bayarda sarari wajen sa
address din ba sannan da kananun Haruffa
kamar haka dadinkowa24.blogspot.com

Ku hanzarta sanar da 'Yan Uwa da abokanan
Arziki sunan Website din Mu me Albarka, don
ganin sabbin posting din Mu sai ku duba cikin
website din akwai "Home" sai ku shiga,
mungode

Ku cigaba da Kasancewa da Website din Dadin
Kowa24 don samun abubuwan more rayuwa na
yau da Kullum An kirkiri Wannan Shafi domin
bunkasa Harshen Hausa ako ina afadin Duniya
Labari iri daban-daban, farin cikin Ku shine Farin
Cikin Mu Always Visit==http://
dadinkowa24.blogspot.com

Ku Cigaba da Kasancewa da Shafin
Dadinkowa24 aduk inda kuke a fadin Duniya
farin cikin ku shine Farin cikin Mu

Babban Shafi a Yanar Gizo da
ke gabatar da
shirye-shiryensa a cikin harshen Hausa Zalla
cikin 24 Hours ba tareda kakkautawa ba

Burin shafin DADINKOWA24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje daya a ko ina suke

Munayin iyakar bakin kokarin mu don baiwa me
hakkin rubutu hakkinsa, ma'ana idan mun samu
Rubutu daga Suleman Abubakar to zamusa daga
Suleman Abubakar saboda awajensa musami
Rubutun koda bashi yayi ba to mu bamu Sani
ba, adinga yimana Uziri

ALLAH yabar Zumunci Amin

Source By ©Hausa.naij.com

TURA WANNAN ZUWA

Mawallafi: verified_user

0 comments: