Wednesday 3 January 2018

Labari: Mutane Sama Da 700 Sun Kubuta Daga Hannun Boko Haram

Tura Wannan Zuwa

Rundunar sojan Najeriya tace sama da mutane 700 da mayakan Boko Haram suka yi garkuwa dasu sun arce daga inda ake tsare da su a yankin arewa maso gabashin kasar.

Mai Magana da yawun rundunar sojan Najeriya Col. Timothy Antigha yace yanzu haka am baiwa wadanda suka arcen matsuguni a sansanin sojoji dake garin Monguno na jihar Borno.

Sai dai kuma Antigha bai bayyana lokacin da wadannan mutane suka gudo ba da kuma ko har yanzu suna karkashin kulawar soja. Har zuwa yanzu babu wata kafar da ta tabattarda sahihancin ikirarin sojojin.

A sanarwar da ya bada, Col. Antigha yace wadanda aka yi garkuwa dasu sun hada da maza da mata da yara kuma yan taddan sun tilasta musu yin ayyukan gona a tsibirai da dama dake yankin tabkin Chadi.

Shafin komai da ruwanka, Dadinkowa24 munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.

Isar
da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradinmu

Kada Ku manta in zaku ziyarci website din mu
akan wayar/kwamfiyutar Ku zakusa address
kamar haka
dadinkowa24.blogspot.com banda sa www
kuma batareda bayarda sarari wajen sa
address din ba sannan da kananun Haruffa
kamar haka dadinkowa24.blogspot.com

Ku hanzarta sanar da 'Yan Uwa da abokanan
Arziki sunan Website din Mu me Albarka, don
ganin sabbin posting din Mu sai ku duba cikin
website din akwai "Home" sai ku shiga,
mungode

Ku cigaba da Kasancewa da Website din Dadin
Kowa24 don samun abubuwan more rayuwa na
yau da Kullum An kirkiri Wannan Shafi domin
bunkasa Harshen Hausa ako ina afadin Duniya
Labari iri daban-daban, farin cikin Ku shine Farin
Cikin Mu Always Visit==http://
dadinkowa24.blogspot.com

Ku Cigaba da Kasancewa da Shafin
Dadinkowa24 aduk inda kuke a fadin Duniya
farin cikin ku shine Farin cikin Mu

Babban Shafi a Yanar Gizo da
ke gabatar da
shirye-shiryensa a cikin harshen Hausa Zalla
cikin 24 Hours ba tareda kakkautawa ba

Burin shafin DADINKOWA24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje daya a ko ina suke

Munayin iyakar bakin kokarin mu don baiwa me
hakkin rubutu hakkinsa, ma'ana idan mun samu
Rubutu daga Suleman Abubakar to zamusa daga
Suleman Abubakar saboda awajensa musami
Rubutun koda bashi yayi ba to mu bamu Sani
ba, adinga yimana Uziri

ALLAH yabar Zumunci Amin

Source By ©Voa Hausa

TURA WANNAN ZUWA

Mawallafi: verified_user

0 comments: