Thursday 8 March 2018

KARANTA KAJI DALILI: FARASHIN ADAM A. ZANGO A FILM YA KOMA NAIRA MILIYAN A DUK FIM DA ZAI FITO A CIKI

Tura Wannan Zuwa

Shahararren Jarumi, Mawaki, Mai bada Umarni, Mai koyar da rawa kuma mai Kamfanin shirya fina-finan Hausa Wato Adam A. Zango Ya Kara Farashinsa Da Yake Karba daga Naira Dubu Dari Shida (N600,000.00) Zuwa Naira Miliyan Daya (N1,000,000.00) a kowa fim da zai fito daga kashi na Daya zuwa kashi na hudu (1 to 4), haka kuma duk fim din da zai fito a a ciki in dai kashi daya zuwa biyu (1 and 2) zai amshi naira Dubu dari Biyar (N500,000.00).

Majiyar Tamu ta Shaida mana Jarumin yayi wannan karin ne domin ya samu hutu kuma a kara samun Bulbulowar Sabbin Fuska duk da a yanzu haka an fara samun wasu Sabbin Jarumai Maza dake Motsawa a Masana'antar, Majiyar ya kara Shaida mana a yanzu haka babu wani Gurbi koda na kwana Biyu ne da Jarumin zai samu hutu indai ba inda ya ware dan hutu bane, dan koda wani Gyaran aikinsa nakan sane sai dai ya jira zuwa Ranan Hutun ko kuma sai wani Shekarar a cewar Majiyar Tamu.

Wani na Hannun Damarsa ya sanar damu kamar haka "A jiya Asabar 4 ga Watan Yuni na wannan Shekaran 2016 ne Gidan Talabijin na DITV dake Jahar Kaduna Zasuyi Hira da mai Gidan mu Adam A Zango wanda Masoyansa da dama sun dade basuji duriyarsa ba a Kafafen Yada Labarai, sai kwatsam wani mai gabatar da shirin Mushakata a Gidan Talabijin din wato Gabiya ya kira Adam Zango a cikin shirin sannan yayi Alkawarin zuwa Yau din, amman kaga bai samu zuwa ba saboda yar Gajeruwa Rashin Lafiya dayi fama dashi" kaga tsabar rashin samun hutu ne ke kawo hakan, a gaskiya ni wani lokacin wallahi har tausayi yake bani don irin aikatuwar da yake yi, sannan kaga kuma wani dadin da dawar da zai baka tausayi yadda sauran yan fim zasu fito su sakata su wala shi baya iyawa domin duk inda ya bi Jama'a basu barinshi amman kasan kaunace ta kawo hakan, to kaga sai dai daga gida sai ofis dinsa ko gun aiki.

Da muka leka dan kai tamu ziyarar da mai fatan kara samum lafiya dan gane da rashin lafiyar da kafan Talabijin din DITV tayi na baida lafiya an kara mai Ruwa, bayan jajanta mai da mai fatan Alheri, sai ya baiyana mana ciwon tapot ne ya dan kwantar dashi amman yanzu Alhamdulillah ya samu sauki, sannan kuma yayi Godiya ga Masoyansa da Addu'o'i dasuke masa wanda yake matukar bukata daga garesu yana Godiya matuka, dafatan Allah yabar zumunci.

Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku
Isar
da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradinmu

Ku hanzarta sanar da 'Yan Uwa da abokanan
Arziki sunan Website din Mu me Albarka, don
ganin sabbin posting din Mu sai ku duba cikin
website din akwai "Home" sai ku shiga,
mungode

Ku cigaba da Kasancewa da Website din Muryarhausa24.com don samun abubuwan more rayuwa na
yau da Kullum

An kirkiri Wannan Shafi domin
bunkasa Harshen Hausa ako ina afadin Duniya
Labari iri daban-daban, farin cikin Ku shine Farin
Cikin Mu Always Visit==http://www.muryarhausa24.com
Ku Cigaba da Kasancewa da Shafin
Muryarhausa24 aduk inda kuke a fadin Duniya
farin cikin ku shine Farin cikin Mu

Munayin iyakar bakin kokarin mu don baiwa me
hakkin rubutu hakkinsa, ma'ana idan mun samu
Rubutu daga Suleman Abubakar to zamusa daga
Suleman Abubakar saboda awajensa musami
Rubutun koda bashi yayi ba to mu bamu Sani
ba, adinga yimana Uziri

Burin shafin Muryarhausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje daya a ko ina suke

KARIN BAYANI

Zaku iya aiko mana da labari,Nishadi,Fadakarwa,Hausa Novel,Ra'ayi,Labarin Soyayya, Sharhi ko nuna gamsuwar Ku akan yadda muke tafiyar da wannan shafi me Albarka aika sakon ka anan muryarhausa24@gmail.com mungode

Allah ka daukaka harshe Hausa dama Kasa baki
daya Amin Summa Amin.

Source by ©Kannywood today and YouTube Channel

TURA WANNAN ZUWA

Mawallafi: verified_user

0 comments: