Thursday 17 May 2018

Yanzu-Yanzu: Idan Gwamnati Bata Saki El Zakzaky Ba Allah Zaiyi Fushi Da Kasar Nigeria --Sheikh Dahiru Usman Bauchi

Tura Wannan Zuwa

Babban malamin addinin musulunci A Najeriya kuma malamine masani a fannin kur'ani Sheikh dahiru usman Bauch yayi kira ga gwamnatin buhari da'azaunaa tattauna game da Al-zakzaky A Samar da mafita don asakeshi yanema lafiya, idan har gwamnati tayi haka to lallai babu shakka za'a kara samun zaman lafiya A Najeriya.

Shehin malamin yaci gaba da cewa kin sakin malamin wato Al-zakzaky wata jarabawace da Allah zai jarabci wannan kasar da ita ta! Domin Al-zakzaky malamine Na Addinin musulunci tsareshi batare da wata hujja Na nuna alaman yana da laifiba to lallai Allah zaiyi fishi da wannan kasar.

Sheikh dahiru usman bauci a inda ya karkare da bayanansa inda yake cewa malamai dai sune magada annabawa idan aka muzguna masu to babu shakka za'a fuskanci fushin Allah, kuma ita fushin Allah babu Dan baruwana kowa da kowa zata shafa inda yakare da ba gwamnati shawara data saki Al-zakzaky a nema masa lafiya a kasar waje.

Ayayin zantawarsa da wadansu malamai Na kusa dashi a wurin zaman karban gaisuwar marigayi khalifa isiyaka rabi'u Kano.

Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com munayin aiki Tukuru don jin dadin ku Isar
da bayanai akan lokaci ba tareda son zuciya ba shine muradinmu

Ku hanzarta sanar da 'Yan Uwa da abokanan Arziki sunan Website din Mu me Albarka, don
ganin sabbin posting din Mu sai ku duba cikin website din akwai "Home" sai ku shiga,

mungode

Muryarhausa24.com Zata Kasance Babbar Kafar Yada Labarai aduk fadin Duniya domin Bunkasa Harshen Hausa, domin Zafafan Labarai ziyarci www.muryarhausa24.com

Labari iri daban-daban, farin cikin Ku shine Farin Cikin Mu Always Visit==http://www.muryarhausa24.com

Ku Cigaba da Kasancewa da Shafin Muryarhausa24.com aduk inda kuke a fadin Duniya farin cikin ku shine Farin cikin Mu

Munayin iyakar bakin kokarin mu don baiwa me hakkin rubutu hakkinsa, ma'ana idan mun samu Rubutu daga Suleman Abubakar to zamusa daga Suleman Abubakar saboda awajensa musami Rubutun koda bashi yayi ba to mu bamu Sani ba, adinga yimana Uziri

Burin shafin Muryarhausa24.com shine ta fito da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan masu jin yaren Hausa waje daya a ko ina suke

KARIN BAYANI

Zaku iya aiko mana da labari,Nishadi,Fadakarwa,Hausa Novel,Ra'ayi,Labarin Soyayya, Sharhi ko nuna gamsuwar Ku akan yadda muke tafiyar da wannan shafi
me Albarka aika sakon ka anan muryarhausa24@
gmail.com mungode

Allah ka daukaka harshe Hausa dama Kasa baki daya Amin

Source by ©Madubi

TURA WANNAN ZUWA

Mawallafi: verified_user

0 comments: