Sunday 18 November 2018

Karanta Kaji: An Sako Tagwayen Da 'Yan Bindiga Su Ka Sace a Zamfara

Tura Wannan Zuwa
An sako tagwayen da 'yan bindiga suka yi garkuwa da su a jihar Zamfara, bayan da aka biya su kudin fansa.


Rahotanni daga jihar Zamfara a Najeriya na cewa da yammacin jiya Asabar masu garkuwa da mutane sun sako ‘yan matan nan tagwaye da suka sace tun watan jiya.

An sako Hasana da Usaina ne bayan da aka biya kudin fansa da adadinsu ya kai Naira Miliyan 15, da aka samu tarawa da taimakon wasu dai dai kun jama’a, harma da ‘yan siyasa a ciki da wajen jihar Zamfara.

Sai dai an sako tagwayen ne kadai ba tare da ‘yar uwarsu Sumaiya ba, wacce aka sace su tare a gidan aurenta a garin Dauren.


Wakilin Sashen Hausa na Muryar Amurka, Murtala Faruk Sanyinna ya zanta da daya daga cikin ‘yan uwan yaran, Abubakar Muhammad Zurmi.

Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Isar da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradin Mu

Burin shafin Muryarhausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke

Domin samun Labarai,Nishaɗi, Kalaman Soyayyar Hausawa,Bincike mai zurfi,,Tarihi,Fadakarawa,Tunatarwa, Addu'o"in littafin Hisnul Muslim (Garkuwar Musulmi) cikin harshen Hausa, Kimiya da Fasaha,Hotuna,Hausa Comedy, Sharhi mai gamsarwa, tsage gaskiya dalla-dalla da dai sauran su Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya

Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.

DOMIN SAMUN LABARAI, RAHOTANNI, LABARIN BOLLYWOOD, LABARIN FINA-FINAN HAUSA NA KANNYWOOD, LABARIN WASANNI, HAUSA NOVELS, SABABBIN WAKOKIN SIYASA, TSOFAFFIN WAKOKIN HAUSA, ZAFAFAN KALAMAN SOYAYYAR ZAMANI, TSOFAFFIN WAKOKIN SIYASA, SABABBIN WAKOKIN HAUSA, FADAKARWA, TUNATARWA ADDU'O"IN LITTAFIN HISNUL MUSLIM (GARKUWAR MUSULMI) CIKIN HARSHEN HAUSA,NISHAƊANTARWA, LABARIN WASANNI, GARAƁASAR KIRA DA HAWA YANAR GIZO, ILIMANTARWA DA SAURAN SU AKAN LOKACI KU CI GABA DA KASANCEWA DA MU A www.muryarhausa24.com.ng

Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com  Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki

Mungode

Source: VOA HAUSA

TURA WANNAN ZUWA

Mawallafi: verified_user