Monday 25 March 2019

TAKAITACCEN TARIHIN ABBA KABIR YUSIF: ABUBUWAN DA BAKU SANI BA GAME DA ABBA K. YUSUF

Tura Wannan Zuwa
Cikakken sunan sa Abba Kabir Yusif (Abba K. Yusif) , An haife shi a ranar 5 ga watan January, a shekarar  1963 a garin  Gaya  karamar hukumar Gwale jihar Kano , a halin yanzu yana da aure da 'ya'ya.





Ɓangaren Karatun sa.

1. Bayero University Kano , yayi Masters a ɓangaren karatun harkokin kasuwanci  (MBA) a shekarar 1997-1999

2. Bayero University Kano, PGDM 1994-1995

3. Kaduna Polytechnic, yayi HND a aikin injiniyarin  a shekarar 1987-1989

4. Federal Polytechnic Yola, Gongola state yayi diploma na ƙasa a ɓangaren  aikin injiniyarin a shekarar 1982-1985

5.  Yayi karatun Sakandire a makarantar Lautai Secondary School Gumel GCE 0/level- a shekarar 1975-1980

6. Yayi karatun Primary ɗin sa a Makarantar Sumaila Primary School , Primary Certificate, ya kammala a Shekarar 1969-1975.

Zamu kawo muku cikakken tarihin nan bada daɗewa ba.

Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Isar da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradin Mu


Burin shafin Muryarhausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke

Domin samun Labarai,Nishaɗi, Kalaman Soyayyar Hausawa,Bincike mai zurfi,,Tarihi,Fadakarawa,Tunatarwa, Addu'o"in littafin Hisnul Muslim (Garkuwar Musulmi) cikin harshen Hausa, Kimiya da Fasaha,Hotuna,Hausa Comedy, Sharhi mai gamsarwa, tsage gaskiya dalla-dalla da dai sauran su Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya

Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.

DOMIN SAMUN LABARAI, RAHOTANNI, LABARIN BOLLYWOOD, LABARIN FINA-FINAN HAUSA NA KANNYWOOD, LABARIN WASANNI, HAUSA NOVELS, SABABBIN WAKOKIN SIYASA, TSOFAFFIN WAKOKIN HAUSA, ZAFAFAN KALAMAN SOYAYYAR ZAMANI, TSOFAFFIN WAKOKIN SIYASA, SABABBIN WAKOKIN HAUSA, FADAKARWA, TUNATARWA ADDU'O"IN LITTAFIN HISNUL MUSLIM (GARKUWAR MUSULMI) CIKIN HARSHEN HAUSA,NISHAƊANTARWA, LABARIN WASANNI, GARAƁASAR KIRA DA HAWA YANAR GIZO, ILIMANTARWA DA SAURAN SU AKAN LOKACI KU CI GABA DA KASANCEWA DA MU A www.muryarhausa24.com.ng

Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com  Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki

Mungode


TURA WANNAN ZUWA

Mawallafi: verified_user