Wednesday 18 November 2020

Kalli Bidiyon Abin Mamakin Da Wata 'Yar Kasar China Mai Jin Yaren Hausa Tayi Ya Girgiza Duniyar Hausawa

Tura Wannan Zuwa

Wani bidiyon wata basiniya 'yar ƙasar China ya karaɗe shafukan sada zumunta, wanda bidiyon yake nuni da yadda wasu 'yan ƙasar China suke hawa kan tsohuwar waƙar Hausa ta mawaƙi Abubakar Sani, anyi wa waƙar taken "ZAKKA".


KANDE GAO

Duba da yanayin yadda dukkanin su, suka hau kan waƙar ya ɗauki hankulan al'ummar Hausawa,  tamkar dama sune ainihin waɗanda suka fara hawa kan waƙar ZAKKA.


Sai dai dukkannin su, sun koyi yaren Hausa ne, a ɗaya daga cikin jami'o'in ƙasar Nijeriya, inda ake yiwa macen laƙabi da KANDE yayin da ake yiwa namijin laƙabi da MURTALA.


Kalli Bidiyon Kai Tsaye...

Wasu ɗalibai ne, waɗanda suke yin karatu a ƙasar Sin, suka buƙaci su taya su ɗebe kewa da waƙar Zakka.


Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin

aiki tuƙuru don Ilimantarwa da Faɗakarwa.

Ku ci gaba da kasancewa da mu a www.muryarhausa24.com.ng   a duk inda ku kasance a faɗin Duniya.

MURYAR HAUSA24 FARIN CIKIN AL'UMMA.

TURA WANNAN ZUWA

Mawallafi: verified_user