Friday 19 January 2018

Kalli Yadda ake Zargin Buhari na kokarin musuluntar da Najeriya a fakaice

Tura Wannan Zuwa

Fadar gwamnatin Najeriya ta mayar wa kungiyar Kiristoci ta kasar, CAN martini wadda ta zargi shugaba Muhammadu Buhari da nuna kabilanci wajen tinkarar rikicin Fulani makiyaya a sassan kasar.

Mai magana da yawun kungiyar, Musa Asake ya shaida wa manema labarai cewa, zargin da ake yi wa Buhari na kokarin musuluntar da Najeriya a fakaice na dada tabbata musammam idan aka yi la’akari da abin da ya faru na kisan jama’a a jihar Benue.

A cewar Asake, Fulani makiyaya na samun kariya a karkashin mulkin Buhari ta yadda suke daukan Najeriya tamkar wani yanki da suka mamaye.

Asake ya ce, a maimakon cafke Fulanin da kuma gurfanar da su, jami’an tsaron Najeriya na ba su kariya duk da aikinsu na ta’addanci.
Sai dai a yayin mayar da martanin, mai magana da yawun shugaba Buhari, Malam garba Shehu ya ce, abin takaici ne yadda Asake ya gaza bada kwakkwarar hujjar da ke nuna cewa Buhari ya karya dokokin Najeriya.

Shehu ya kara da cewa, shugaba Buhari ba ya barazana ga demokradiya da kundin tsarin mulkin kasar.

A cewar Shehu, ya kamata Asake ya tsame kansa daga harkokin siyasa a matsayinsa na jagoran addini

Shafin komai da ruwanka, Dadinkowa24 munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.

Isar
da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradinmu

Kada Ku manta in zaku ziyarci website din mu
akan wayar/kwamfiyutar Ku zakusa address
kamar haka
dadinkowa24.blogspot.com banda sa www
kuma batareda bayarda sarari wajen sa
address din ba sannan da kananun Haruffa
kamar haka dadinkowa24.blogspot.com

Ku hanzarta sanar da 'Yan Uwa da abokanan
Arziki sunan Website din Mu me Albarka, don
ganin sabbin posting din Mu sai ku duba cikin
website din akwai "Home" sai ku shiga,
mungode

Ku cigaba da Kasancewa da Website din Dadin
Kowa24 don samun abubuwan more rayuwa na
yau da Kullum An kirkiri Wannan Shafi domin
bunkasa Harshen Hausa ako ina afadin Duniya
Labari iri daban-daban, farin cikin Ku shine Farin
Cikin Mu Always Visit==http://
dadinkowa24.blogspot.com

Ku Cigaba da Kasancewa da Shafin
Dadinkowa24 aduk inda kuke a fadin Duniya
farin cikin ku shine Farin cikin Mu

Babban Shafi a Yanar Gizo da
ke gabatar da
shirye-shiryensa a cikin harshen Hausa Zalla
cikin 24 Hours ba tareda kakkautawa ba

Burin shafin DADINKOWA24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje daya a ko ina suke

Munayin iyakar bakin kokarin mu don baiwa me
hakkin rubutu hakkinsa, ma'ana idan mun samu
Rubutu daga Suleman Abubakar to zamusa daga
Suleman Abubakar saboda awajensa musami
Rubutun koda bashi yayi ba to mu bamu Sani
ba, adinga yimana Uziri

ALLAH yabar Zumunci Amin

Source By ©Rfi Hausa

TURA WANNAN ZUWA

Mawallafi: verified_user

0 comments: