Sunday 28 October 2018

KARANTA KAJI: JIHOHI GUDA BIYU A KASAR NIGERIA BAZASU TAƁA ZAUNAWA LAFIYA BA

Tura Wannan Zuwa
Wadannan jahohi bazasu taba samun zaman lafiya ba har sai sun dawo ga tirbar da aka san su da ita.


1. JAHAR BORNO

2. JAHAR ZAMFARA.

Marubuci: Mansur Musa Mancy Wanzamai

Wadannan jahohi bazasu taba samun zaman lafiya ba har sai sun dawo ga tirbar da aka san su da ita.

jahar borno, duk Africa idan akazo fannin sanin ilimin qur'ani basuda na biu. Allah ya azurtasu da masana littafin sa mai tsalki amma sai suka maida qur'anin Allah abun yin sihiri da tsibbace-tsibbace, tare da amfani da ayoyin ubangiji ta mummunar hanya.

Shin kuna ganin Allah zai barsu haka, ba tare da ya jarabce su da ukubar sa ba !!!?

Haka kuma, Zamfara, Wadda akeyiwa kirari da "Noma da shari'a sune tunkahon mu," itace jaha ta farko a duk Africa data nunawa duniya cewa tayi alkawalin tafiyar da dukkanin lamurran ta abisa tsarin shariar musulunci.

Aka kafa shari'a, ko kuma ince aka jaddadata, amma daga bisani sai muka yaudari kawunan mu, mukayi watsi da shari'ar nan, harma munayiwa Allah izgikl, muka dauki kalamar "shari'a" wata kalma ta yaudarar al'umma.

Yau jahar zamfara takai matakin da duk wani kalar zunubi da aka aikatawa a Nigeria zamfara ta lunka shi.

Shin kuna ginin Allah zai kyale jahar zamfara ba tare da ya addabe mu da musibu kala-kala ba !!!?.

Ina mai rantsuwa da Allah akan cewa, wallahi Idan da zaa kawo dukkanin Africa a jahohin zamfara da borno bazasu iya kawar da wadannnan musibu da suka addabe mu ba har sai mun farfado daga barcin da mukeyi.

Gwamnati bazata iya kawo muna zaman lafiya ba, har sai mun dawo ga Allah.

Yazama dole ga malamai suyiwa gwamnati bore domin dawo da martabar Shari'a a jahar zamfara.

Yazama dole malaman Nigeria su yaki matsibbatan da suka addabi jahar borno idan har anson zaman lafiya ya wanzu a kasar mu Nigeria.

Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Isar da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradin Mu

Burin shafin Muryarhausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke

Domin samun Labarai,Nishaɗi, Kalaman Soyayyar Hausawa,Bincike mai zurfi,,Tarihi,Fadakarawa,Kimiya da Fasaha,Hotuna,Hausa Comedy, Sharhi mai gamsarwa, tsage gaskiya dalla-dalla da dai sauran su Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya

Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.

DOMIN SAMUN LABARAI, RAHOTANNI, LABARIN BOLLYWOOD, LABARIN FINA-FINAN HAUSA NA KANNYWOOD, LABARIN WASANNI, HAUSA NOVELS, SABABBIN WAKOKIN SIYASA, TSOFAFFIN WAKOKIN HAUSA, ZAFAFAN KALAMAN SOYAYYAR ZAMANI, TSOFAFFIN WAKOKIN SIYASA, SABABBIN WAKOKIN HAUSA, FADAKARWA ,NISHAƊANTARWA, LABARIN WASANNI, GARAƁASAR KIRA DA HAWA YANAR GIZO, ILIMANTARWA DA SAURAN SU AKAN LOKACI KU CI GABA DA KASANCEWA DA MU A www.muryarhausa24.com.ng

Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com  Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki

Mungode

Source: www.MuryarHausa24.com.ng

TURA WANNAN ZUWA

Mawallafi: verified_user