Saturday 5 October 2019

Karanta Zikiri Bayan An yi Sallama Daga Sallah

Tura Wannan Zuwa
أَسْـتَغْفِرُ الله (ثَلاثاً) اللّهُمَّ أَنْتَ السَّلامُ، وَمِنْكَ السَّلامُ، تَبارَكْتَ يَا ذَا الْجَلاَلِ وَالإِكْرَامِ.

Astaghfirul-lah (3) Allahumma antas-salam waminkas-salam, tabarakta ya zal-jalali wal-ikram.

Addu'a Bayan Sallama Daga Sallah

Ina neman tsarin Allah (sau uku).

Ya Allah! Kai ne Aminci, kuma daga gare Ka Aminci ya ke, alherinKa ya yawaita; ya ma'abocin girma da alheri.

لاَ إلَهَ إلاَّ اللَّهُ وحْدَهُ لاَ شَرِيكَ لَهُ، لَهُ الْمُلْكُ وَلَهُ الْحَمْدُ، وَهُوَ عَلَى كُلِّ شَيْءٍ قَدِيرٌ، اَللَّهُمَّ لاَ مَانِعَ لِمَا أَعْطَيْتَ، وَلاَ مُعْطِيَ لِمَا مَنَعْتَ، وَلاَ يَنْفَعُ ذَا الْجَدِّ مِنْكَ الْجَدُّ .

La ilaha illal-lahu wahdahu la shareeka lah, lahul-mulku walahul-hamd, wahuwa ala kulli shayin qadeer, allahumma la mani'a lima a'tayta, wala mu'tiya lima mana'ata, wala yanfa'u thal-jaddi minkal-jad.

Babu abin bautawa da gaskiya sai Allah, shi kadai, babu abokin tarayya a gare Shi.

Mulki na Sa ne (Shi kadai) kuma yabo na Sa ne (Shi kadai), kuma Shi ne Mai iko kan komai. Ya Allah! Babu mai hana abin da Ka bayar kuma babu mai bayar da abin da Ka hana, kuma wadda ba ta tsirar da mai wadata daga gare Ka.

لاَ إلَهَ إلاَّ اللَّهُ, وَحْدَهُ لاَ شَرِيكَ لَهُ، لَهُ الْمُلْكُ وَلَهُ الْحَمْدُ، وَهُوَ عَلَى كُلِّ شَيْءٍ قَدِيرٌ، لاَ حَوْلَ وَلاَ قُوَّةَ إِلاَّ بِاللهِ، لاَ إِلَهَ إِلاَّ اللَّهُ، وَلاَ نَعْبُدُ إِلاَّ إِيَّاهُ, لَهُ النِّعْمَةُ وَلَهُ الفَضْلُ وَلَهُ الثَّنَاءُ الْحَسَنُ، لاَ إِلَهَ إِلاَّ اللَّهُ مُخْلِصِينَ لَهُ الدِّينَ وَلَوْ كَرِهَ الْكَافِرُونَ.

La ilaha illal-lah, wahdahu la shareeka lah, lahul-mulku walahul-hamd, wahuwa ala kulli shayin kadeer. la hawla wala quwwata illa billah, la ilaha illal-lah, wala na'abudu illa iyyah, lahun-ni'matu walahul-fadl walahuth-thana-ol- hasan, la ilaha illal-lah mukhliseena lahud-deen walaw karihal-kafiroon.

Babu abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai, babu abokin tarayya a gare Shi. Mulki na Sa ne (Shi kadai), kuma yabo na Sa ne (Shi kadai), kuma Shi ne Mai iko a kan komai. Kuma babu dabara babu karfi sai da Allah. Babu abin bautawa da gaskiya sai Allah; kuma ba ma bautawa kowa sai Shi. Ni'ima tasa ce, kuma falala tasa ce, kuma kyakkyawan yabo nasa ne. Babu abin bautawa da gaskiya sai Allah, muna masu tsarkake bauta (daga shirka) a gare Shi, ko da kafirai sun ki.

سُبْحَانَ اللهِ، وَالْحَمْدُ ِللهِ، وَاللهُ أكْبَرْ. (ثلاثاً وثلاثين) لاَ إِلَهَ إِلاَّ اللّهُ وَحْدَهُ لاَ شَرِيكَ لَهُ، لَهُ الْمُلْكُ وَلَهُ الْحَمْدُ، وَهُوَ عَلَى كُلِّ شَيْءٍ قَدِيرٌ.

Subhanal-lah walhamdu lillah, wallahu akbar (33). La ilaha illal-lahu wahdahu la shareeka lah, lahul-mulku walahul-hamdu, wahuwa 'ala kulli shay'in qadir

Tsarki ya tabbata ga Allah, kuma godiya ta tabbata ga Allah, kuma Allah Shi ne mafi girma. (Sau 33). Babu abin bautawa da gaskiya sai Allah, (Shi kadai), kuma Shi ne Mai iko kan koma.

Ana karanta wadannan surorin (kowace daga ciki har izuwa karshenta) bayan kowace sallah; amma bayan sallar Asuba da Magariba ana karanta su sau uku.

بسم الله الرحمن الرحيم{ قُلْ هُوَ اللَّهُ أَحَدٌ*اللَّهُ الصَّمَدُ*لَمْ يَلِدْ وَلَمْ يُولَدْ *وَلَمْ يَكُن لَّهُ كُفُواً أَحَدٌ}

Bismi l-lahi r-rahmani r-rahimi.
Kul huwa l-lahu ahad, Allahu s-samad, Lam yalid wa lam yulad, wa lam yakun lahu kufu'an ahad.

{قُلْ أَعُوذُ بِرَبِّ الْفَلَقِ * مِن شَرِّ مَا خَلَقَ *وَمِن شَرِّ غَاسِقٍ إِذَا وَقَبَ * وَمِن شَرِّ النَّفَّاثَاتِ فِي الْعُقَدِ * وَمِن شَرِّ حَاسِدٍ إِذَا حَسَدَ }

Bismi l-lahi r-rahmani r-rahimi.
Kul a'udhu bi-rabbi-l-falaq, min sharri ma khalaq, wa min sharri ghasikin idha waqab, wa min sharrin n-naffathati fi-l-'uqad, wa min sharri hasidin idha hasad.

بسم الله الرحمن الرحيم {قُلْ أَعُوذُ بِرَبِّ النَّاسِ * مَلِكِ النَّاسِ * إِلَهِ النَّاسِ *مِن شَرِّ الْوَسْوَاسِ الْخَنَّاسِ * الَّذِي يُوَسْوِسُ فِي صُدُورِ النَّاسِ * مِنَ الْجِنَّةِ وَالنَّاسِ}

Bismi l-lahi r-rahmani r-rahimi.
Kul a'udhu bi-rabbi n-nas, maliki n-nas, ilahi n-nas, min sharri-l-waswasi-l-khannas, al-ladhi yuwaswisu fi suduri n-nas, mina-l-jannati wa n-nas.

Bayan kowace sallah sannan a karanta Ayatul Kursiyyu.

{اللّهُ لاَ إِلَـهَ إِلاَّ هُوَ الْحَيُّ الْقَيُّومُ لاَ تَأْخُذُهُ سِنَةٌ وَلاَ نَوْمٌ لَّهُ مَا فِي السَّمَاوَاتِ وَمَا فِي الأَرْضِ مَن ذَا الَّذِي يَشْفَعُ عِنْدَهُ إِلاَّ بِإِذْنِهِ يَعْلَمُ مَا بَيْنَ أَيْدِيهِمْ وَمَا خَلْفَهُمْ وَلاَ يُحِيطُونَ بِشَيْءٍ مِّنْ عِلْمِهِ إِلاَّ بِمَا شَاء وَسِعَ كُرْسِيُّهُ السَّمَاوَاتِ وَالأَرْضَ وَلاَ يَؤُودُهُ حِفْظُهُمَا وَهُوَ الْعَلِيُّ الْعَظِيمُ }

Allahu la ilaha illa huwa-l-hayyu-l-qayyum. La ta'khudhuhu sinatun wa la nawm, lahu ma fi s-samawati wa ma fi-l-ard. Man dha l-ladhi yashafa'u 'indahu illa bi-idhnihi. Ya'alamu ma bayna aydihim wa ma khalfahum. Wa la yuhituna bi-shay'in min 'ilmihi illa bi-ma sha'a. was'a kursiyyuhu s-sama-wati wa-l-ard. Wa la ya uduhu hifzuhuma, wa huwal-l-aliyyu-l-azim.

Allah, babu wani abin bautawa da gaskiya sai Shi, Rayayye, Mai tsayuwa da koma. Gyangyadi ba ya kama Shi, wala barci. Abin da yake cikin sammai da abin da yake cikin kasa nasa ne. babu mai yin ceto a wurinsa sai da izininsa. Yana sane da abin da yake gabansu (watau al'amarin duniya) da abin da yake bayansu (na al'amarin lahira). Ba sa sanin wani abu daga iliminsa, sai abin da Ya so. Kursiyyunsa (watau gadonsa) ya yalwaci sammai da kasa, kuma kiyaye su (sammai da kassai) ba ya yi masa nauyi. Shi ne kuma madaukaki, mai girma.

لاَ إِلَهَ إِلاَّ اللَّهُ وَحْدَهُ لاَ شَرِيكَ لَهُ، لَهُ الْمُلْكُ وَلَهُ الْحَمْدُ، يُحْيِي وَيُمِيتُ وَهُوَ عَلَى كُلِّ شَيْءٍ قَدِيرٌ.

La ilaha illal-lahu wahdahu la shareeka lah, lahul-mulku walahul-hamd, yuhyee wayumeet, wahuwa 'ala kulli shayin qadeer

Babu abin bautawa da gaskiya sai Allah, Shi kadai, babu abokin tarayya a gare Shi. Muli nasa ne (Shi kadai), kuma yabo nasa ne (Shi kadai), yana rayarwa, kuma yana kashewa, kuma Shi ne mai iko a kan komai (sau goma bayan sallar Magriba da Sallar Asuba).

اَللَّهُمَّ إِنِّي أَسْأَلُكَ عِلْماً نَافِعاً وَرِزْقاً طَيِّبَا، وَعَمَلاً مُتَقَبَّلاً.

Allahumma innee as-aluka ilman nafi'an, warizqan tayyiban, wa'amalan mutaqabbalan.

MUKALOLI MASU ALAKA:

Karanta Addu'ar Bude Sallah Bayan An yi Kabbarar Harama

Karanta Yadda ake Yin Salatin Annabi Muhammad (SAW) a Mahangar Sunnah

Karanta Addu’a Yayin Kiran Sallah

Ya Allah! Ina rokonka ilimi mai amfani, da arziki kyakkyawa (watau na halal), da aiki wanda za a karba. (bayan sallama daga sallar Asuba).

Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Isar da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradin Mu


Burin shafin Muryar Hausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke



Domin samun Labarai,Nishaɗi, Kalaman Soyayyar Hausawa,Bincike mai zurfi,,Tarihi,Fadakarawa,Tunatarwa, Complete Tafseer, Complete Qur'an Audio, Addu'o"in littafin Hisnul Muslimi cikin harshen Hausa, Kimiya da Fasaha,Hotuna,Hausa Comedy, Wakokin Gargajiya, Wakokin Siyasa, Wakokin Zamani, Wakokin Bege na Annabi Muhammad (SAW) , Sharhi akan al'umaran Yau da Kullum , Sharhi mai gamsarwa, tsage gaskiya dalla-dalla da dai sauran su Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng   a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya.



Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.



Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com  Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki

Mungode








TURA WANNAN ZUWA

Mawallafi: verified_user