Wednesday 10 June 2020

Sauke Sabuwar Wakar Tijjani Gandu Ft Isah Ayagi - Coronavirus

Tura Wannan Zuwa
Kamar Yadda Shafin
MuryarHausa24.com.ng ya shahara wajen kawo muku sababbin Waƙoƙin Soyayya har ma dana Siyasa Yau ma gamu tafe da waƙar Faɗakarwa.

Coronavirus

A yau muna tafe da waƙar faɗakarwa game da cutar Sarƙewar Numfashi (Covid-19) ta gamayyar mawaƙan masana'antar shirya fina-finan Hausa (Kannywood).

Mawaƙan da suka bayar da muryoyin su domin isar da wannan saƙon ga dubban mutane:

Isah Ayagi
Tijjani Gandu
Fati Niger

An rera wannan waƙar ne domin tunatar da al'umma cewa "Covid-19 Gaskiya Ce". Abinda ya rage mana mu bi matakan kare kai.

Wato tsayawa bayyana abinda wannan sabuwar waƙar ta ƙunsa kamar ɓata lokaci ne, abin sai wanda ya saurara.

Kardai mu cika ku da surutu ku hanzarta sauke wannan waƙar yanzu domin sauraro.

SAUKE WAKAR ANAN

MURYAR HAUSA24 Muna fatan za'ayi sauraro lafiya cikin Nishaɗi.

Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki tuƙuru don Ilimantarwa da Faɗakarwa.

Ku ci gaba da kasancewa da mu a www.muryarhausa24.com.ng   a duk inda ku kasance a faɗin Duniya.

MURYAR HAUSA24 FARIN CIKIN AL'UMMA.

Tushe/Asali: www.muryarhausa24.com.ng
TURA WANNAN ZUWA

Mawallafi: verified_user