Thursday 9 August 2018

Karanta Wannan: Rashin Girman Mazakuta ta Yasa Mata su Guje Ni inji- Don Little

Tura Wannan Zuwa
Fitaccen jarumin fina-finan Ghana, Don Little, wanda aka fi sani da suna ‘Ghanian Aki’, ya ce rashin girman mazakuntarsa ya sa mata ke rabuwa da shi.

Tarihin Don Little

Dan wasan ya bayyana hakan ne a yayin da ya ke amsa wata tambaya da aka masa a wani shirin gidan talabijin na Adom Tv wanda ke Ghana.

A cewar sa, ba ya iya gamsar da mata wajen biya masu bukatar a yayin jima’i saboda rashi girman mazakuntar sa.

Biography of Don Little

Ya ce, “Mata su kan rabu da ni saboda girman mazakunta na. Su na masu da’awar cewa mazakunta na ba shi da girman da zai biya masu bukata.”

Jarumin, duk da haka, ya ce ya kwana da mata kusan 5 wadanda suka fi shi tsawo amma duk daga baya sun kasance suna gunguni a kan wannan matsalar na shi.

Don Little ya ce bai cire rai a kan samun irin matan da ya ke so ba, wacce za ta so shi tsakani da Allah a tare da nuna wani bambanci ba.

Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Isar da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradin Mu

Burin shafin Muryarhausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke

Domin samun Labarai,Nishaɗi, Kalaman Soyayyar Hausawa,Bincike mai zurfi,,Tarihi,Fadakarawa,Kimiya da Fasaha,Hotuna,Hausa Comedy, Sharhi mai gamsarwa, tsage gaskiya dalla-dalla da dai sauran su Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya

Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.

DOMIN SAMUN LABARAI, RAHOTANNI, LABARIN BOLLYWOOD, LABARIN FINA-FINAN HAUSA NA KANNYWOOD, LABARIN WASANNI, HAUSA NOVELS, SABABBIN WAKOKIN SIYASA, TSOFAFFIN WAKOKIN HAUSA, ZAFAFAN KALAMAN SOYAYYAR ZAMANI, TSOFAFFIN WAKOKIN SIYASA, SABABBIN WAKOKIN HAUSA, FADAKARWA ,NISHAƊANTARWA, LABARIN WASANNI, ILIMANTARWA DA SAURAN SU AKAN LOKACI KU CI GABA DA KASANCEWA DA MU A www.muryarhausa24.com.ng

Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com

Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki

Mungode

Source: Alummata

TURA WANNAN ZUWA

Mawallafi: verified_user