Friday 13 December 2019

Karanta Addu'ar Maganin Damuwa da Bakin Ciki

Tura Wannan Zuwa
اَللّهُمَّ إِنِّي عَبْدُكَ ابْنُ عَبْدِكَ ابْنُ أَمَتِكَ نَاصِيَتِي بِيَدِكَ، مَاضٍ فِيَّ حُكْمُكَ، عَدْلٌ فِيَّ قَضَاؤُكَ أَسْأَلُكَ بِكُلِّ اسْمٍ هُوَ لَكَ سَمَّيْتَ بِهِ نَفْسَكَ أِوْ أَنْزَلْتَهُ فِي كِتَابِكَ، أَوْ عَلَّمْتَهُ أَحَداً مِنْ خَلْقِكَ أَوِ اسْتَأْثَرْتَ بِهِ فِي عِلْمِ الغَيْبِ عِنْدَكَ أَنْ تَجْعَلَ القُرْآنَ رَبِيعَ قَلْبِي، وَنُورَ صَدْرِي وجَلاَءَ حُزْنِي وذَهَابَ هَمِّي.

Addu'a ga Wanda yake Cikin Damuwa ko Bakin Ciki

Allahumma innee 'abduk, ibnu 'abdik, ibnu amatik, nasiyatee biyadik, madin fiyya hukmuk, 'adlun fiyya qada-ok, as-aluka bikulli ismin huwa lak, sammayta bihi nafsak, aw anzaltahu fee kitabik, aw 'allamtahu ahadan min khalqik awis-ta'tharta bihi fee 'ilmil-ghaybi 'indak, an taj'alal-Qurana rabee'a qalbee, wanoora sadree, wajalaa huznee wazahaba hammee.

Ya Allah! Ni bawanka ne, kuma dan bawanka kuma dan baiwarka. Makwakwadata a hannunka take, hukuncinka zartacce ne a kai na, kuma kaddararka gare ni mai adalci ce.
Ina rokon ka da kowane suna naka, wanda ka ambaci kanka da shi, ko ka saukar da shi a cikin halittarka, ko ka kebance kanka da saninsa a cikin ilimin fake da ke wurin ka, da ka sanya Alkur'ani ya zama kaka ga zuciyata, da haske ga kirjina, da kwaranyewa ga abakin cikina, da kuma mai tafiyar da damuwata.

Addu'a ga Wanda yake Cikin Damuwa ko Bakin Ciki

اَللّهُمَّ إِنِّي أَعُوذُ بِكَ مِنَ الْهَمِّ وَالْحُزْنِ، والْعَجْزِ والكَسَلِ والبُخْلِ والْجُبْنِ، وضَلْعِ الدَّيْنِ وغَلَبَةِ الرِّجَالِ.

Allahumma innee a'oothu bika minal-hammi walhuzn, wal'ajzi walkasali walbukhli waljubn, wadal'id-dayni waghalabatir-rijal.

MAKALOLI MASU ALAKA:

Karanta Addu'a Ga Wanda Ya yi Mafarki Mara Kyau

Karanta Yadda ake Yin Addu'ar Sallar Istihara Neman Zabin Allah Idan Mutum Zai Aikata Wani Abu

Karanta Addu'o'in Tashi Daga Barci

Ya Allah! Ina neman tsarinka daga damuwa; da bakin ciki, da gajiyawa, da lalaci, da rowa, da rinjayen mazaje.

Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku.

Isar da bayanai akan lokaci ba tare da son
zuciya ba shine muradin Mu.

Burin shafin Muryar Hausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke.

Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng   a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya.


Mun kudiri aniyar tsage gaskiya dalla-dalla , sharhi mai gansarwa da suka hada da
harkokin yau da kullum da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.

Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com  Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki

Mungode



TURA WANNAN ZUWA

Mawallafi: verified_user