Showing posts sorted by relevance for query M. Kabiru Muhammad. Sort by date Show all posts
Showing posts sorted by relevance for query M. Kabiru Muhammad. Sort by date Show all posts

Friday, 8 November 2024

Kyautata Zato Ga Kowa

Kyautata Zato Ga Kowa

Ka kyautata zato ga mutane, wasu lokutan mafi yawancin abin da muke zargi ba gaskiya ba ne.


Kyautata zato ga kowa
Hoto: M. Kabiru Muhammad/Facebook 

Marubuci:- M. Kabiru Muhammad


Shiyasa ma a addini aka haramta yin zato (Koda ya kasance gaskiya ne).


Saboda ba a kodayaushe ne yake kasancewa gaskiya ba, kashi 99% duk ƙarya yake kasancewa, ka ga kenan babu amfani.


Allah Yasa Mu da ce

Wednesday, 4 April 2018

KARANTA KAJI: KASASHEN DA SHUGABAN KASA
MUHAMMADU
BUHARI YA ZIYARTA DAGA
HAWAN SHI MULKI
DA KUMA DALILIN ZIYARAR TA
SHI

KARANTA KAJI: KASASHEN DA SHUGABAN KASA MUHAMMADU BUHARI YA ZIYARTA DAGA HAWAN SHI MULKI DA KUMA DALILIN ZIYARAR TA SHI

Rubutawa: M. Kabiru Muhammad

1. JAMHUYIYAR NIJAR: Shugaban
kasa Buhari
ya kai ziyarar shi ta farko a
makwabciyar mu
jamhiyar Nijar domin neman hadin
kan Kasar
wajen karfafa tsaro da kuma yakar
yan ta'addan
Boko Haram da suka dami kasashen
biyu.

2. JAMHURIYAR CHAD: Kamar Nijar,
Shugaban
kasa Buhari ya kai ziyara a
makwabciya kasar
Chadi domin hada karfi da karfe
domin yakin yan
ta'addan dake damun kasashen biyu.

3. GERMANY: Shugaban kasa Buhari
ya amsa
kiran manyan kasashen duniya
domin halartar
taron G7. Makasudun zuwa wannan
taron shine
domin shugaban kasar ya bayyana
ma manyan
kasashen duniya bukatun Nigeria ya
kuma nemi
agajin manyan kasashen duniya ga
tattalin arzikin
Nigeria dake neman roshewa.

4. SOUTH AFRICA: Buhari ya kai
ziyara a kasar
Africa ta kudu, domin halartar taron
kungiyar
Africa.

5. AMURKA: Buhari ya kai ziyara biyu
a kasar
Amurka. Ta farko domin halartar
taron majalissar
dinkin duniya. Ziyara ta biyu domin...A fuwa muryarhausa24.com Zamu Cigaba Insha Allah Ku cigaba da Kasancewa da Shafin Muryarhausa24.com

Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku
Isar
da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradinmu

Ku hanzarta sanar da 'Yan Uwa da abokanan
Arziki sunan Website din Mu me Albarka, don
ganin sabbin posting din Mu sai ku duba cikin
website din akwai "Home" sai ku shiga,
mungode

Ku cigaba da Kasancewa da Website din Muryarhausa24.com don samun abubuwan more rayuwa na
yau da Kullum

An kirkiri Wannan Shafi domin
bunkasa Harshen Hausa ako ina afadin Duniya
Labari iri daban-daban, farin cikin Ku shine Farin
Cikin Mu Always Visit==http://www.muryarhausa24.com
Ku Cigaba da Kasancewa da Shafin
Muryarhausa24 aduk inda kuke a fadin Duniya
farin cikin ku shine Farin cikin Mu

Munayin iyakar bakin kokarin mu don baiwa me
hakkin rubutu hakkinsa, ma'ana idan mun samu
Rubutu daga Suleman Abubakar to zamusa daga
Suleman Abubakar saboda awajensa musami
Rubutun koda bashi yayi ba to mu bamu Sani
ba, adinga yimana Uziri

Burin shafin Muryarhausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje daya a ko ina suke

KARIN BAYANI

Zaku iya aiko mana da labari,Nishadi,Fadakarwa,Hausa Novel,Ra'ayi,Labarin Soyayya, Sharhi ko nuna gamsuwar Ku akan yadda muke tafiyar da wannan shafi me Albarka aika sakon ka anan muryarhausa24@gmail.com mungode

Allah ka daukaka harshe Hausa dama Kasa baki
daya Amin Summa Amin.

Source by ©M. Kabiru Muhammad

Thursday, 21 December 2017

ALLAHU AKBAR: ASIBITIN MANZON ALLAH (SAW)-A DAURE A KARANTA ZA'A KARU

ALLAHU AKBAR: ASIBITIN MANZON ALLAH (SAW)-A DAURE A KARANTA ZA'A KARU

Idan BAQIN CIKI ne ya dameka, Ko Quncin
Rayuwa, Ko rashin Ciniki a Kasuwa, Ko Rashin jin
dadi awajen aikinka, Ko kuma MIJIN AURE kike
nema, to ga Wata Mafita daga Asibitin Manzon
Allah (saww) :

- Yawaita Salati gareshi yana kawowa samun
biyan bukata da yayewar bakin ciki, da samun
farin ciki, Farin jini, da kuma daukakuwar
al'amuranka awajen Allah da bayinsa.

- Yawaita Istighfari yana kawowa gafarar Zunubai,
albarkar rayuwa, Bullowar hanyoyin arziki,
Toshewar
kofofin Musibu, Yayewar talauci, Bunkasar arziki,
etc.

Idan Kuma al'amura ne suka chunkushe maka,
Makiya sun sawoka agaba, Mahassada sun sa
maka ido, Suna ta Qulla Maka sharri da makirci,
To kyalesu ka kama Allah.

Ka yawaita
HASBUNALLAHU WA
NI'IMAL WAKEEL - Da ita ne Annabi Ibraheem
(as) ya kubuta daga sharrin Maqiyansa.

Kuma da
ita ne Annabi Muhammadu (saww) da
Sahabbansa suka samu kariya daga sharrin
Kafiran duniya alokacin da suka hada kai domin
rushe Musulunci daga doron Qasa.

- Ita kuwa LA HAULA WALA QUWWATA ILLA
BILLAAHIL ALIYYIL AZEEM, Taska ce daga
taskokin gidan Aljannah. Don haka mai yawan
yinta ba zai, shiga Qunci ba.

Kuma Mahassada
ba zasuyi nasara akansa
ba.

Idan Jinya ce take damunka, ka rasa yadda
zakayi, To ka dauki addu'ar Annabi Ayyoob (as)
"(ROBBI) INNEE MASSANIYADH DHURRU WA
ANTA AR-HAMUR
ROAHIMEEN" Zaka samu waraka da kuma
yayewar chutarka tare da ninninka maka
Arzikinka da lafiyarka (kamar yadda
akayi ma Annabi Ayyoob din a. s.).

Idan kuma biyan bukata kake nema, ko
yayewar
wani hali, ko neman shiriya daga halin da kake
ciki, to ka yawaita yin addu'ar Annabi Yoonus
(as) :
"LA ILAHA ILLA ANTA SUB'HANAKA INNEE
KUNTU MINAZ ZWAALIMEEN".

Allah zai amsa maka kuma Zai yaye maka halin
da kake ciki. in sha Allahu.

Idan Kuma rashin samun Haihuwa ne, ko kuma
rashin Shiryuwar 'ya'yan da ka haifa, to ka
yawaita yin addu'ar Annabi Zakariyya (as) :

"ROBBI LA TADHARNEE FARDAN WA ANTA
KHAYRUL WARITHEEN".

Ya Allah ina rokonka da sunayenka Tsarkaka
da
Siffofinka madaukaka Ka biya bukatun duk wanda
ya karanta rubutun nan.
.
. By M. Kabiru Muhammad

Da wanda yayi
forwarding (Share to all your Friends), don
Soyayyar da Muke yiwa
Annabinmu Muhammadu (saww).

Shafin komai da ruwanka, Dadinkowa24 munayin aiki Tukuru don jin dadin ku

Kada Ku manta in zaku ziyarci website din mu
akan wayar/kwamfiyutar Ku zakusa address kamar haka
dadinkowa24.blogspot.com banda sa www
kuma batareda bayarda sarari wajen sa
address din ba sannan da kananun Haruffa kamar haka dadinkowa24.blogspot.com

Ku hanzarta sanar da 'Yan Uwa da abokanan Arziki sunan Website din Mu me Albarka, don ganin sabbin posting din Mu sai ku duba cikin  website din akwai "Home" sai ku shiga, mungode

Ku cigaba da Kasancewa da Website din Dadin Kowa24 don samun abubuwan more rayuwa nayau da Kullum An kirkiri Wannan Shafi domin bunkasa Harshen Hausa ako ina afadin Duniya Labari iri daban-daban, farin cikin Ku shine Farin Cikin Mu Always Visit==http://dadinkowa24.blogspot.com

Idan kana/kina da Labarin daku keson asanarwa da Duniya, ko Tambaya,Shawarwari,Hausa Novels, Nishadantarwa,Ilimantarwa,Ko Neman Sani akan ranakun dazamu cigaba dakawo muku Posting na Hausa Novels da Sauran su, zaku iya tuntubar ma'aikatan mu kuturo da Sunan Ku tareda Addreshin Ku tawannan Email din Officialdadinkowa24@gmail.com kyautane zamuyi muku komai don cigaban Al'ummar Hausa bama bukatar kudinka sai dai idan kaikayi niyyar Turowa don siyan Data Saboda acigaba dayin Posting a Kodayaushe batareda dakatawa ba, Website din Mu bashi da Alaka ta kusa ko tanesa da Wani/Wata Dan Siyasa/'Yar Siyasa afadin Duniya Burin mu shine musamu amincewar Al'umma aika da Gudunmawarka,Labari,Shawara da sauran su a Addreshin mu na email ✉💌📩 officialdadinkowa24@gmail.com

Always Visit==http://dadinkowa24.blogspot.com

Munayin iyakar bakin kokarin mu don baiwa me hakkin rubutu hakkinsa, ma'ana idan mun samu Rubutu daga Suleman Abubakar to zamusa daga Suleman Abubakar saboda awajensa musami Rubutun koda bashi yayi ba to mu bamu Sani ba, adinga yimana Uziri

ALLAH yabar Zumunci Amin

Source By ©M. Kabiru Muhammad Writer and Editor on Social Media

Monday, 6 May 2019

KARANTA JERIN SUNAYEN MALAMAI DA ALARAMMOMIN DA JIBWIS TA KASA TA TURA TAFSIRIN RAMADAN NA 1439AH 1440H/2019 A JAHOHIN NAJERIYA DA KASASHEN DUNIYA

KARANTA JERIN SUNAYEN MALAMAI DA ALARAMMOMIN DA JIBWIS TA KASA TA TURA TAFSIRIN RAMADAN NA 1439AH 1440H/2019 A JAHOHIN NAJERIYA DA KASASHEN DUNIYA

JAMA’ATU IZALATIL BID’AH WA IKAMATIS SUNNAH SUNAYEN MALAMAI DA ALARAMMOMIN DA JIBWIS TA KASA TA TURA TAFSIRIN RAMADAN NA 1439AH 1440H/2019 A JAHOHIN NAJERIYA DA KASASHEN DUNIYA.




JIBWIS NIGERIA




1. Sheikh Abdullahi Bala Lau Da Alaramma Nasiru Salihu Gwandu - Jimeta, Adamawa

2. Sheikh Dr. Ibrahim Jalo Jalingo Da Alaramma Mustapha Jalingo - Jalingo, Taraba

3. Sheikh Usman Isa Taliyawa Da Alaramma Abubakar Muhd Gombe - Gombe, Gombe

4. Sheikh Abbas Jega Da Alaramma Abubakar Adam - B/Kebbi, Kebbi

5. Sheikh Ibrahim Sabi’u Jibia Da Alaramma Aminu Salisu Jibia - Masjid Hamza Jibia, Katsina

6. Sheikh Yakubu Musa Hassan / Saifuddeen Yakubu Musa Da Alaramma Usman Birnin Kebbi - Katsina, Katsina

7. Sheikh Dr Isma’il Kumo Basirka Da Alaramma Usman Barikin Ladi - Jos, Plateau

8. Shk Dr. Abdullahi Saleh Pakistan Da Alaramma Abbas Iliyasu - Kano, Kano

9. Sheikh Muh’d Kabir Haruna Gombe Da Alaramma Ahmad Sulaiman - T/Wada / Malali, Kaduna

10. Sheik Dr Ali Mustapha Da Alaramma Mato Gumau - Gashua, Yobe

11. Sheikh Abubakar Giro Argungu Da Alaramma Saifullahi Musa Makera - Masjid Haruna Danja Zaria, Kaduna

12. Sheikh Aliyu Abdullahi Telex Da Alaramma Muhsin Ishaq - Aleiru, Kebbi

13. Sheikh Surajo Muhammad Gusau - Gusau, Zamfara

14. Sheikh Mas’ud Ibrahim Offa - Rimi College, Kaduna

15. Dr Muhammad Sani Umar R/lemo Da Alaramma Abubakar Muhammad Rariya - Masjid Gwallaga, Bauchi

16. Sheikh Sani Yakubu Da Alaramma Ridwan Kaduna - Zaria, Kaduna

17. Sheikh Abubakar Abdussalam Baban Gwale Da Alaramma Tukur Jakada - Alkhulafaur Rashidun, Alpa Nla, Agege, Lagos

18. Sheikh Ahmad Muhammad Boyi Da Alaramma Muhammad Aliyu Babangida - Masjid Finance Jalingo, Taraba

19. Dr Ibrahim Abdullahi Sani R/Lemo Da Alaramma Yusuf Suru - Area 11 Masjid, Abuja

20. Mall. Aliyu Ladan Da Alaramma Nasiru Dan Malam - Life Camp, Abuja

21. Mal AbdulRazak Yahaya Haifan Da Alaramma Kabir Hussaini Daura - Gwagwalada, Abuja

22. Mal. Abdullahi Umar Zaria Da Alaramma Salihu Gumi - Garki Village, Abuja

23. Mal. Auwal Mai Gaskiya Da Alaramma Aliyu Ibrahim Paki - Fed. Min. of Works, Abuja

24. Mal. Abdullahi Karshi Da Alaramma Abdulkrim Akwanga - Villa, Abuja

25. Mal. Sahibul Kuwa - Dakkwa, Abuja

26. Mal Abdulrahman Alzamfari Da Alaramma Saifullahi Kira - Berger Masjid, Abuja

27. Dr Ahmad Atiku Auwal - Gwarimpa Masjid, Abuja

28. Mal. Tajuddeen Imam Da Alaramma Murtala Muhammad - Prince & Princes, Abuja

29. Mal Adda’urrahman Alhassan Saeed - Gumel, Jigawa

30. Dr. Bashir Imam - Masjid Amb. Yola, Adamawa

31. Dr. Sadau Salihu - Yola, Adamawa

32. Dr. Abdulqadir Saleh Kazaure Da  Alaramma Idris Gashuwa - Jimeta, Adamawa

33. Dr Abubakar Bama - Masjid Nyanya, Abuja

34. Dr AbdulRahman Sani Yakubu Da Alaramma Sulaiman Abdullahi Azare -Juwa Emirate Council, Abuja

35. Mal Usman AbdulHamid - Numan, Adamawa

36. Mal. Alkali Sulaiman Yusuf Da Alaramma Dauda Muh’d Zukku - Masallachin Adamu Jumb, Bauchi

37.. Mal. Aliyu Saeed Gamawa Da Alaramma Saeed Adamu - Peoples Bank Masjid Gamawa, Bauchi

38. Dr. Ibrahim Adam Umar Disina- Masjid Rahama, Bauchi

39. Mal. Abba Abdullahi Gwale Da Alaramma Idris Saminaka - Lapai, Niger

40. Mall Abdul aziz Dan lami Da Alaramma
Nafiu A A saeed - Tilden Fulani, Bauchi

41. Mal. Abubakar Mala Da Alaramma Bala Bako - Alkaleri, Bauchi

42. Dr. Zubairu Madaki Da Alaramma Kabir Abdullahi - Masjid Umar bn Al khattab, Kofar Wambai, Bauchi

43. Shk Ahmad Tijjani Yusuf Guruntun Da Alaramma Muhammad Zahruddeen - Masj S19 Dutsen Tenshe Bauchi, Bauchi

44. Mal. Abubakar Mukhtar Yola - Masallachin Nepa Jimeta, Adamawa

45. Sheikh Abubakar Usman Pakistan Da Alaramma Farouq Jada Tambuwal - Makurdi, Benue

46. Mal. Nura Khalil - Apo, Legislative Quarters, Abuja

47. Mal Yaqub Isah Da Alaramma Adam Mahmud - Kwayakusar, Borno

48. Mal.Abba Musa Da Alaramma Aminu Ibrahim Potiskum - Maiduguri, Borno

49. Shk Muhd Abubakar Kachalla Da Alaramma Ahmad Jiha Ismail - Maiduguri, Borno

50. Mal Zainu Usman Baban Tine - NNPC Kaduna, Kaduna

51. Dr. Umar Dokaji Da Alaramma Auwal Ung Maikawo - Sapele, Delta

52. Mal. Nazifi Hashim Zaria Da Alaramma Hassan Musa Funtua - Cattle Market Benin City, Edo

53. Mal. Shafi’I Salihu Kazaure Da Alaramma Sani Ibrahim Mainiyya - Ung. Sabo Ile-Ife, Osun

54. Mal. Mustapha Yusuf Hadejia Da Alaramma Muhd Auwal Jalingo - P/Harcourt, Rivers

55. Mal. Adam Muhammad Adam Da Alaramma Abubakar Jibril Bula - Gombe, Gombe

56. Dr Abdallah Umar Gadon Kaya Da Alaramma Baba Lawal - Kan Bariki,( Water Board) Kumo, Gombe

57. Mal. Usman Bello Santuraki Kumo Da Alaramma Nafiu Ismail - Kazaure, Jigawa

58. Mal. Sulaiman Abubakar Birnin Kudu - Yalwan Damai, Jigawa


59. Mall Isa Abdullahi Da Alaramma Hamza Isa Abdullahi - Hadeja, Jigawa

60. Mal. Alkasim Hotoro Da Alaramma Yunus Isma’il - Potistum, Yobe

61. Dr Abdurrahman Idris zakariyya Da Alaramma Auwal Iliyasu - Saminaka, Kaduna

62. Mal. Musa Asadus Sunnah - Sokoto, Sokoto

63. Mal. Murtala Nasir Almisry Da Alaramma Aliyu Dahir - ASD Motors, Kaduna

64. Mall Abdulrahman Maiduguri Da Alaramma Shamsuddeen Haruna - Rigachikun, Kaduna

65. Mal Abubakar Usman Bolari - Oshogbo, Osun

66. Mal. Hamza Alhassan Sa’eed Da Alaramma Abubakar Rano - Sani Zangon Daura Estate, Kado, Abuja

67. Mal Nura Kofar Mata Da Alaramma Abubakar Umar Balarabe - Ojo-Express T/Sunnah Ibadan, Oyo

68. Mal. Ibrahim Abdullahi Bauchi Da Alaramma Kabiru Yawuri - Ado-Ekiti, Ekiti

69. Dr Idris Alhassan Abubakar Da Alaramma Shamsu Ahmad Mairuwa - Gboko, Benue

70. Sheikh Abdul Hadi Aliyu Daura Da Alaramma Yunusa Abubakar - Dan Fodio Masjid, Kaduna

71. Mal. Usman Zagga Da Alaramm Safiyan Abdullahi - Rijau, Niger

72. Mall Shuaibu Salihu Zaria Da Alaramma Abdullahi shu”aibu sal - Al-Islah Foundatn Zaria, Kaduna

73. Mal. Muhammad Sani Alhamidy - Bebeji, Kano

74. Mal. Abdul mudallib Ahmad Muhammad Da Alaramma Salihu Muhd Usman - Masjid Triump, Kano

75. Mall Abdul mudallib Gusau Da Alaramma Umar Ramadan - State Univ.Wudil, Kano

76. Mall Saifullahi Adam Shuaib Da Alaramma Tasiu Sabiu - Huguma Takai Kano, Kano

77. Mal Muhd Adam Algargawy - Kura, Kano

78. Mall Ibrahim Idris Zakariyya - Tudun Wadan Dankade, Kano

79. Mall Surajo Mahmoud Kankia - Govt Printing Katsina, Katsina

80. Mal. Aminu Liman Mustapha - Zaria Rd Masjid FT, Katsina

81. Mal. Mukhtar Usman Jibia - Govt. House, Katsina

82. Mal. Aminu Yammawa - Masjid. G.R.A, Katsina

83. Mal. Yahaya Salihu Isah Da Alaramma Auwal Umar - Masjid Kerau, Katsina

84. Mal. Musa Mansur Da Alaramma Salihu Ahmad - Masjid Karama Daura, Katsina

85. Mal. Hassan Yusuf Da Alaramma Haruna Salisu - Masjid Senator (Madawaki)Daura, Katsina

86. Dr Jamilu Zarewa Da Alaramma Ashiru Rawayau, Masj Bilal Ibn Rabah N/Low-Cost, Katsina

87. Mall Safiyyu Alqasim Saulawa Da Alaramma Mukhtar Salisu Jibiya - Bakori, Katsina

88. Mal. Jamilu Albani Da Alaramma Abuzaid - Lafia, Nasarawa

89. Mal. Umar Jiga Da Alaramma Shukranu Yelwan Shandam - Sokoto, Sokoto

90. Mal. Muhammad Rabi’u Isah Fatawa Da Alaramma Adam Muhammad Fana - Bena, Kebbi

91. Mal. Ahmad Ahmad Kura - Dutsin-ma, Katsina

92. Mal. Imam Aliyu Bunza Da Alaramma Amiru Ibrahim Argungun - Argungun, Kebbi

93. Mal.Umar Sadiq Jega Da Alaramma Iliyasu Birnin Gwari - Suleja, Niger

94. Sheikh Mukhtar Zinder - Illela, Sokoto

95. Mal. Imam Dahiru Lokoja Da Alaramma Ishaq - Lokoja, Kogi

96. Mal. Imam Yahaya Iddah Da Alaramma Auwal Muhammad - Iddah, Kogi

97. Mal. Yusuf Umar Da Alaramma Rabi’u Ibrahim - Obajana, Kogi

98. Mal. Salihu Muhammad Da Alaramma Ahmad Muhammad - Kaiama, Kwara

99. Mal. Attahiru Kaiama Da Alaramma Ibrahim Kaima - Ilorin, Kwara

100. Dr Abdulmajid Umar - Rimi Collage, Kaduna

101. Mal. Hussini Isa Abubakar Da Alaramma Nafi’u Bena - Yawuri, Kebbi

102. Dr Muhammad Sani Suleiman Ft Da Alarramma Abubakar Kaura - Gombe, Kumo, Gombe

103. Mall. Bukhari Yakubu Da Alaramma Muhammad fari - Agege Lagos, Lagos

104. Mall Adamu Salihu Gusau - Tambuwal, Sokoto

105. Sheikh Imam Sulaiman - Masjid 1004, Lagos

106. Mal. AbdulRahim Sabi’u Rafindadi Da Alaramma Sani Danwarai - Kontagora, Niger

107. Mall Adam Ibrahim Al-madani Da Alaramma Abbas Dahir Abubakar - Karu Masjid JIBWIS, Nassarawa

108. Mal Rufa’i Nasir Da Alaramma Ibrahim Abubakar - Keffi, Nasarawa

109. Dr Umar Gumi Da Alaramma Sulaiman Hussaini Doma - Doma, Nasarawa

110. Mal. Muh’d Sani Ahmad Almuhadis Da Alaramma Abubakar Bawa - Wawa, Niger

111. Mal. Lawal Shu’aibu Abubakar Da Alaramma Abdulrashid Jega - Minna, Niger

112. Mal. Mujittaba Yakubu Musa Da Alaramma Jamilu Isah Dallaje - Kafanchan, Kaduna

113. Mall Isah Shehu Ruga Da Alaramma Abubakar Ung Madi - Ganye, Adamawa

114. Mall.Muhammad Auwal Rijau Da Alaramma Abubakar A. Abubakar Kagara - Mariga, Niger

115. Mal. Abba Musa Da Alaramma Aminu Ibrahim - Maiduguri, Borno

116. Mall Musa Mujaddadi - Lafai, Nigrer

117. Mal.Bukhari Ibn Ishaq Albayani Da Alm Anas Abdullah Yalwan Shandam - Shiroro, Niger

118. Mal Isah Ibrahim Bawa Mai Shinkafa Da Alrm Ismail Abdullahi Mangu - Yalwan Shendam, Plateau

119. Mall Muhammad Aminu Muhammad Saminaka Da Alaramma Yusuf Dabai Mai  60 - Bukur, Plateau

120. Mal. Muhammad Barkindo Jungudo Da Alaramma Abdullahi Badejo - Jalingo Masjid Ummah, Taraba

121. Mall Nuruddeen Tukur Numan Da Alaramma Bashir Gombe - Jami’u Hajara Plaza Funtua, Katsina

122. Mal. Yunus Saeed Abdul-Hamid Da Refinery Depot, Rivers

123. Mal. Abdulbasir Ung MaiKawo Da Alarmma Sani Mulumfashi - Koko, Kebbi

124. Mal.Aliyu Aliyu Muhammad Jos Da Alaramma Bala Abubakar Tambuwal - Hadeja, Jigawa

125. Mal. Umar Mai Damma Da Alaramma Auwal Adam Sokoto - Masjid Sheik Abubakar Gumi Sokoto, Sokoto

126. Mal. Abubakar Ladan Mai Idigami Da Alaramma Muhammad Auwal - Masjid Lokoja Road Sokoto, Sokoto

127. Mall Sani Abubakar Tambuwal - Sultan Ibrahim Dasuki Mosque, Sokoto

128. Sheikh Dr. Mansur Ibrahim Sokoto Da Alaramma Abubakar Ghani - MasjidAbu Huraira, Sokoto

129. Dr Muhammad Rabi”u Collage Da Alaramma Sidi Ali - Ningi, Bauchi

130. Mal. Gambo Kyari Maiduguri Da Alaramma Mustapha Hamza Jarmai - Wukari, Taraba

131. Mal Khalid Usman Khalid Da Alaramma Salisu Ung. Kanawa - Gummi, Zamfara

132. Mal Hassan Bako - Shagamu, Ogun
133. Imam khidir Bello Manufa Da Alaramma Hudu Usman Aleiru - Bukkuyum, Zamfara

134. Mal. Attahiru Muhammad Tilde - Jaji Maji, Yobe

135. Mal Abdulaziz Ibrahim Bauchi Da Alaramma Sulaiman shafi’I FTA - Matazu, Katsina

136. Mal Aliyu S. Mafara Da Alaramma Usman Tagule - Kamba, Kebbi

137. Mal.Ibrahim Damaturu Da Alaramma Sani Nguru - Damaturu, Yobe

138. Dr Umar Musa Kano Da Alaramma Bello Argungu - Anka, Zamfara

139. Mal. Usman Arabi - Malumfashi, Katsina

140. Mal. Aminu Numan Da Alaramma Amir Abdullahi Dorawa - Mangu, Plateau

141. Mal. Abubakar Salihu Dengi - Ibadan, Oyo

142. Mal. Anas Assalafy - Ketaren Waya, Benue

143. Mal. Abubakar Musa Azi - Ebonyi, Ebonyi

144. Mal. Shuaibu Adam Makoli - Dangi, Plateau

145. Mal. Aminu Khalil U/Barau - Masjid Ahlil Sunnah Ikorodu, Lagos

146. Mal Surajo Umar Maga Da Alaramma Alkasim Musa - Masjid Hausa Qtrs Ugella, Delta

147. Mal Musa Usman Alkanawi Da Alaramma Mu’awiyya Adbdulrahman - Masjid Ujole, Ekpoma Town, Edo

148. Mal Abubakar Usman Da Alaramma Anas Abubakar - Masjid Lagos Str Benin City, Edo

149. Sheik Muhammad Fatihu Da Alaramma Ibrahim Adam Futua - Apo Legislative Qtrs Zone A, FCT

150. Sheik Ibrahim Lawal (USAMA) Alaramma Zaharadden Surajo - Apo Legislative Qtrs Zone B, FCT

151. Mal. Muhammad Abubakar Da Alaramma Fadlu Muhammad - Apo Legislative Qtrs Zone D, FCT

152. Mal Yahaya Gidadawa Da Alaramma Mustapha Hamza Jarmai - Onitsha, Anambra

153. Mal Murtala Bello Da’a Da Alaramma Ibrahim khamis Saminaka - Benin city, Edo

154. Mal Hussaini Yusuf Mabera Da Alaramma Mustapha Argungu - Warri, Delta

155. Mall. Muhammad Auwal Isah Jere Da Alaramma Murtada M. Namadi - Bakin Gareji,Jere, Kaduna

156. Dr Abubakar Usman Ribah Da Alaramma Muhammad Bunza - Bargu, Niger

157. Mall Rabi’u Aminu Bebeji - Geidam,  Yobe


GHANA

1. Mal. Muhammad Umar Abdulhanna Da Alaramma Abdulrahman Abubakar - Masjid Ib Abbas Ghana

2. Mal. Ahmad Ibrahim - Masjid Khulafa’urrashi
dun

3. Mal. Muh’d Bello Muh’d Saminu - Masjid Bilal

4. Mal. Sanusi Yusuf Muh’d - Masjid Furqan

5. Mal. Abdul Razak Kumasi Da Alaramma
Abdullahi Ibrahim - Masjid Daraarul Hadith

6. Mal. Abdul Malik Idris - Masjid Attaqwa

7. Mal. Muhammad Kaamil Da Alaramma Abubakar Idris - Masjid Ta’afo

8. Mal. Muhammad Addo - Masjid Zuraak

9. Mal. Muhammad Suwaid - Annaduwa

10. Mal. Manir Saeed - Bilal Accara

11. Mal. Sulaiman Adam Aljamzuri - Masjid Jami’ul Rahma

12. Mal. Muhammad Taufeeq Abdulrahman Kulusey - Masjidul Nurul Ameen


TOGO


1. Mal. Muawiyya Umar Mukhtar Ali Da
Alaramma Mukhtar Ali - Masjid Abu Ubaida

2. Mal. Salihu Saaya - Masjid Furqan

3. Mal. Abubakar Ali - Masjid Attaqwa

4. Imam Ahalil Sunnah (Abdulwahab Abdallah) Da Alaramma Dan Mairogo - Babban Masallacin Zango

COT’D VOURE


1. Mal. Jibirilu Musa Da Alaramma Usman Muh’d - Masjid Khausar Farbi Abidjan

2. Mal. Alhassan Musa Da Alaramma Abubakar - Apobo Abidja

3. Mal. Muh’d Abdulkarim Da Alaramma Abubakar Musa - Masjid Alh. Yusha’u Usaini Abidjan

4. Mal. Abdulsalam Shu’aibu Da Alaramma
Ukasha Alasan - Masjid Hausa Bugu Korgu

5. Mal. Khalil Abubakar Da Alaramma Abubakar Madu - Masjid Hausa Sempedro

6. Mal. Idris Haruna Da Alaramma Buhari Sale - Fresh Zeal Abidja

7. Mal. Muhammad Hariz Da Alaramma Abdullahi Yusuf Yakubu

8. Mal. Hamza Abdullahi Da Alaramma Abdullahi Abdulrahman - Yamasukuro

9. Mal. Hamza Idris - Yamasukuro

NIGER REP.


1. Mal. Imam Abdullah Umar - Masjid Imam Malik Niamey

2. Mal. Hussaini Hassan - Masjid Usman Ibn Affan Niamey

3. Mal. Abdul rahman Hussaini - Masjid Imamul Bukhari Niamey

4. Mal. Kasim Ali - Masjid Umar bn Khattab Niame

5. Mal. Iliyasu Abdullahi Da Alaramma Adam Muh’d Ibrahim - Masjid Karkada Zinder

6. Mal. Nazir Manzo Magarya Da Alaramma Abubakar Alhassan - Magarya

7. Mal. Abubakar Ibrahim - Magarya

8. Mal. Murtala Ibrahim - Maradi

9. Mal. Murtala Ibrahim - Tassawa

10. Mal. Adamu Salihu - Dosso

11. Mal. Abba Ghana - Tahoa

12. Mal. Nuhu Muhammad - Tahoa

13. Mal. Khamis Ahmad Da Alaramma Abubakar Usman - Galmi

14. Mal. Muhammad Khulud Ahmad - Maine, Soroa

15. Mal. Adam Ibrahim - Dosso

16. Mal. Abdulrahman - Teleberi

17. Mal. Dauda Nuhu - Teleberi

18. Mal. Yakubu - Teleberi

19. Mal. Yunus Chilakaro - Diffa

20. Mal. Abba Ghana - TahoaMal.

21. Ishaq Adam (Barrister) Da Alaramma Abdulhay. - Umar bn Alkhadab Gaya

22. Sheik Shuaibu Muhammadu Da Alaramma Sulaiman Abubakar - Masjud Al’ansar Niamey

23. Mal. Aliyu Muhammad Sani Adarawa Da Alaramma Ibrahim Yahuza Bauchi - Niamey

24. Mal.Muhammadu Haruna Gaya Da Alaramma Nuhu Adamu - Masjid Imam Malik

25. Mal.Muhammad Usman Da Alaramma Khalil Iarhim - Masjid Muhajirin

26. Mal.Sanusi Abubakar Da Alaramma Muhammad Abubkar - Masjid Round Point Ba Are

27. Mal. Salifou Abdullahi Maradi Da Alaramma Kamissou - Masjid Marad

28. Mal. Buhari Muhammad Da Alaramma Idrissa Issofou - Masjid Tahoa

29. Mal. Salissou Garba Da Alaramma Massa-oudour Hussaini - Masjid Diffa

30. Mal. Laminou Da Alaramma Aliou Moussa - Masjid Zinder

31 Mal. Khalid Hassan Da Alaramma Abdullbaki - Masjid Niamey

32. Mal. Ousseini Abdoulaye Da Alaramma Laouali - Masjid Arlit

33. Mal. Bachirou Yahaye Da Alaramma Ibrahim - Masjid Tillaberi

BURKINA FASO


1. Mal. Yakubu Tanko - Kantchari

2. Mal. Hamma Zakariya - Namuno

3. Mal. Dr. Kindo Muhammad - Ougadougou

4. Mal. Muhammad Bashir Da Alaramma Yahaya Adam - Falagountou

5. Mal. Aufon Muhammad - Falagountou

6. Mal. Muhammad Usman - Masjid Furqan


BENIN REP.



1. Mal. Muhammad Kabir - Zango Cottonou

2. Mal. Suleiman Abubakar Da Alaramma Abu Sambo - Malabil

3. Mal. Abdulganiyu Raji Da Alaramma Shuaibu Latifi - Malabil

4. Mal. Jibril Abubakar Da Alaramma Ibrahim Abdullahi - Cotonor

5. Mal. Umar Garba Da Alaramma Zubair Mairiga - Cotonor

6. Mal. Idris Ishaq Da Alaramma Mujahid Dahir - Zuggu

7. Mal. Usman Abdulwahab Da Alaramma Hudu Abdullatif - Zuggu

8. Mal. Marwan Umar Da Alaramma Abdul Mateen - Kandee

9. Mal. Haruna Alhassan Da Alaramma Nasir Ishaq - Kandee

10. Mal. Dr. Dauda Da Alaramma Isa Adam - Kandee

11. Sheikh Abdullahi Banji Da Alaramma Jibril Ahmad - Malabil

12. Mal. Khalid Zakariya Da Alaramma Dauda Abubakar - Boyiko

13. Mal. Mukhtar - Farako

CAMEROUN


1. Sheikh Saidu Makoli - Bamenda

2. Sheikh Dr. Abu Umar Bala - Bamenda

3. Sheikh Suleman - Douala

4. Sheikh Bello - Younde

5. Sheikh Hadi - Younde

6. Sheikh Godabe - Doula

7. Sheikh Usman - Younde

8. Sheikh Sule Adam Labo - Masjid
ITTIHAD, Doula

9. Sheikh Abu Umar - Masjid Nur, Baminda

10. Sheikh Usman Biyagoro - Masjid Mgyengai, Younde

11. Sheikh Bello - Masjid Alhaji Garbati, Younde

12. Imam Mahmud Aliyu - Baban Masallacin Sarki, Gamdare

13. Sheikh Abdullahi - Masjid Alhaji Adam Bertuwa

14. Sheikh Zakariya Dotti - Masjid Salam, Doula

15. Sheikh Yakubu - Masjid Rahma Walhidaya, Doual

16. Sheikh Nasara Ismail Bagori - Masjid Taqwa

SENEGAL


1. Mal. Abdulkarim Yahaya - Dakar
GUINEA CONAKRY

1. Dr. Mourris Abubakar - Conakry
CENTRAL AFRICA

1. Dr. Badiga Moussa - Bangui

SAUDI ARABIA

1. Shiekh Rajab - Masjidu Ameera Makkah
United State Of America (USA)

1. Mal. Kassim Muhammad Bella - Masjid Mumineen 8875 Benning, Dr Houston Texas 77031, USA

2. Mal. Firdaws Ladan - Masjid Ibn Taymiyyah 8000 martin luther king Jr Hwj,Glen, Arden,MD, USA
Europe(UK)

1. Mal.Muhammad Mubarak Abdulai (M Bature) - Mrkazul Tauheed NO.1 rectory Road,St 1,Stoke on Trent, Staffordshire, UK


2. Mal.Muhammad Saifuddeen Abubakar - Masjidul Salaam Comunidad Islamica De Benidorn Juzgados, Benidorm, Alicante, Spain

3. Mal.Mu’azu Shu’aib Bamba - Masjidul Sunnah Uppsala, Bandstolvagen,37,75648

4. Mal.yousuf Umar Jallo - Masjidul Rahma (Hamburg) Beim Gesundbrunnen 1 ,20537,hamburg, Germany

5. Mal.Muhammad Brussels - Masjid Abubakar Sddiq Rue de la Colonne, 32,Bruxells 1080. Belgium

Allah ya taimaka, ya bada ikon aiki da abun da za'a gabatar. Amin.



Sanarwa: Sakataren kungiya na kasa
Sheikh Dr. Kabiru Gombe.


Via: Ibrahim Baba Suleiman
Director General, Jibwis
Social Media.


Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Isar da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradin Mu


Burin shafin Muryarhausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke

Domin samun Labarai,Nishaɗi, Kalaman Soyayyar Hausawa,Bincike mai zurfi,,Tarihi,Fadakarawa,Tunatarwa, Addu'o"in littafin Hisnul Muslim (Garkuwar Musulmi) cikin harshen Hausa, Kimiya da Fasaha,Hotuna,Hausa Comedy, Sharhi mai gamsarwa, tsage gaskiya dalla-dalla da dai sauran su Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya

Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.

DOMIN SAMUN LABARAI, RAHOTANNI, LABARIN BOLLYWOOD, LABARIN FINA-FINAN HAUSA NA KANNYWOOD, LABARIN WASANNI, HAUSA NOVELS, SABABBIN WAKOKIN SIYASA, TSOFAFFIN WAKOKIN HAUSA, ZAFAFAN KALAMAN SOYAYYAR ZAMANI, TSOFAFFIN WAKOKIN SIYASA, SABABBIN WAKOKIN HAUSA, FADAKARWA, TUNATARWA ADDU'O"IN LITTAFIN HISNUL MUSLIM (GARKUWAR MUSULMI) CIKIN HARSHEN HAUSA,NISHAƊANTARWA, LABARIN WASANNI, GARAƁASAR KIRA DA HAWA YANAR GIZO, ILIMANTARWA DA SAURAN SU AKAN LOKACI KU CI GABA DA KASANCEWA DA MU A www.muryarhausa24.com.ng

Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com  Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki

Mungode






Source: Jibwis Nigeria

Thursday, 4 January 2018

Karanta Ka Amfana: KO KASAN ILLOLIN CIN AMANA???

Karanta Ka Amfana: KO KASAN ILLOLIN CIN AMANA???

Cin amana yana daga cikin Halayen munafurci.

Manzon Allah (saww) ya lissafta wasu halaye guda uku, yace duk wanda yake dasu acikin halayensa, to hakika shi munafiki ne. Koda yayi sallah yayi Azumi, koda yayi Hajji yayi Umrah, koda yace Shi Musulmi ne (Subhanallah!!!).

CIN AMANA yana daga cikin abubuwan da suke Tauye Imanin Mutum. Mutukar mutum zai rika cin amanar Mutane, to kullum Imaninsa raguwa yake yi.

CIN AMANA yana daga cikin halayen da suke Qaskantar da darajar mutum awajen Allah. Mutukar mutum bai rike amanar bayin Allah ba, to Allah ne zai zama abokin rigimarsa aranar Alqiyamah (Subhanallah!!!).

CIN AMANA yana sanya mutum yayi baqin jini acikin al'ummah, darajarsa da mutuncinsa su zube, sannan kuma al'ummah su rika gudunsa.

CIN AMANA yana zama sanadiyyar Dulmiyar mutum acikin wutar Jahannama. Kamar yadda yazo acikin hadisi, Allah zai sanya amanar acikin chan Qasan Wutar Jahannama, sannan a umurci Maciyin amana cewa ya shiga ya dauko-ta. Sai ya dauko ya hauro wani babban Tudu, sannan sai ita kuma Amanar ta subuce ta koma chan Qasan ramin Jahannama.

Sai Mala'iku su daka masa Tsawa suce ya koma ya daukota. Haka zai yi ta yi har Illa ma sha'Allahu.

CIN AMANA yana zubar da albarkar dukiya. Domin kuwa komai yawan kudi, in dai aka chudanyashi da kudin Cin amana sai ya lalace.

Yaku Jama'a!!! Ya Zama Wajibi mu rika kiyaye amanar junanmu don samun mutunci awajen Allah da bayin Allah.

Aslm. Yan 'uwa! Ko kun lura da yadda rayuwarmu ke karewa? Dare na saurin yi idan gari ya waye?

Shekara ta zama kamar wata, wata kamar sati, sati kamar yini, yini kamar awa, awa kamar minti kamar secon.

Ya dan'uwa mu yawaita bautar Allah, biyayya ga iyaye, tuba daga sabo, Sallah akan lokaci, hakuri da juna, adalci, yawaita Istigfari, Hailala da Salatin Annabi muhammadu (s.a.w) Allaah mai kowa da komai Ya jikan Mu ya gafarta mana yasa mutuwa Hutuce a garemu Amin S. Amin

Shafin komai da ruwanka, Dadinkowa24 munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.

Isar
da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradinmu

Kada Ku manta in zaku ziyarci website din mu
akan wayar/kwamfiyutar Ku zakusa address
kamar haka
dadinkowa24.blogspot.com banda sa www
kuma batareda bayarda sarari wajen sa
address din ba sannan da kananun Haruffa
kamar haka dadinkowa24.blogspot.com

Ku hanzarta sanar da 'Yan Uwa da abokanan
Arziki sunan Website din Mu me Albarka, don
ganin sabbin posting din Mu sai ku duba cikin
website din akwai "Home" sai ku shiga,
mungode

Ku cigaba da Kasancewa da Website din Dadin
Kowa24 don samun abubuwan more rayuwa na
yau da Kullum An kirkiri Wannan Shafi domin
bunkasa Harshen Hausa ako ina afadin Duniya
Labari iri daban-daban, farin cikin Ku shine Farin
Cikin Mu Always Visit==http://
dadinkowa24.blogspot.com

Ku Cigaba da Kasancewa da Shafin
Dadinkowa24 aduk inda kuke a fadin Duniya
farin cikin ku shine Farin cikin Mu

Babban Shafi a Yanar Gizo da
ke gabatar da
shirye-shiryensa a cikin harshen Hausa Zalla
cikin 24 Hours ba tareda kakkautawa ba

Burin shafin DADINKOWA24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje daya a ko ina suke

Munayin iyakar bakin kokarin mu don baiwa me
hakkin rubutu hakkinsa, ma'ana idan mun samu
Rubutu daga Suleman Abubakar to zamusa daga
Suleman Abubakar saboda awajensa musami
Rubutun koda bashi yayi ba to mu bamu Sani
ba, adinga yimana Uziri

ALLAH yabar Zumunci Amin

Source By ©Muhammad Kabiru Muhammad (M. Kabiru Muhammad)

Thursday, 22 February 2018

SHIN KO KASAN MATA IRI BAKWAI A DUNIYA TO KARKU AURE SU-Karanta Kaji

SHIN KO KASAN MATA IRI BAKWAI A DUNIYA TO KARKU AURE SU-Karanta Kaji

1. Al-Annaanah : itace mace mai yawan karyar
ciwon kai ko kuma wani ciwon wani abin daban
amma kuma alhali karya takeyi, alhalin babu
abinda ke damunta. To tin kafin ka aureta idan
kagane ta da wannan halaye na karyar ciwo don
cinma wani manufarta to kayi hattara.

2. Al-Mannaanah : mace mai yawan gori wa
mijinta musamman idan tayi masa kyauta ko tayi
wani aikin da shi yasa ta, wanda zakaga tana
yawan cewa " na maka kaza da kaza ai" haka ma
ranan nayi maka kaza ai" to idan kagane
bazawarar da zaka aura ko budurwar da zaka
aura tanada wannan hali to kayi mata nasiha idan
taki dainawa to kayi hattara.

3. Al-Hannaanah : mace mai yabon ya'yan
tsohon mijinta agaban sabon mijinta. Wanda
zakaga tana cewa " ai yaran tsohon mijinta sunfi
naka yaran da dai sauran cin fuska, idan kagane
tanada wannan hali na yabon yaran tsohon
mijinta to kahakura da ita yafi maka alheri.

4. Kai' Atul Qafaa : macen da takeda "bad
record", wanda yakaiga duk jama,a suna ganinta
da mummunan hali da rashin kima to kayi hattara
da auren irin wannan matar inji shaikh
muhammad al uthaymeen .

5. Al-Haddaaqah : macen da idan taga wani abu
wanda takeso saita tilasta ta takurawa mijinta
yasai mata kota halin meye itadai yasai mata.

Yawanci ana ganesu saboda sune tin kafin ka
aure su zakaga tana damunka da sai ka sai mata
kaza ko saika bata kudin anko da dai sauran
su,duk mace ,mai irin wannan naciya da
takurawa ma saurayi to irin sune Al-Haddaaqah.
Sai kayi hattara

6. Al-Shaddaaqah : macen da takeda yawan
surutu, tayadda bata rike sirrin mijinta , yawanci
ana ganesu idan suna yan mata, domin sune
zakaga idan kayi magana da ita ta sirri zakaga ta
kwashe ta fadawa kawayenta duk hirar ku. Idan
kagane budurwarka nada wannan
halaye to kayi hattara don ko kunyi auren bazata
fasaba sai dai wani ikon Allah.

7. Al-Barraaqah : mace mai yawan bata lokacinta
arayuwa wajen yin kwalliya, wanda zakaga tana
ta faman kwalliya har tsawon

Allah yasa muda ce da Dacewar sa ya kuma sa muyi Kyakykyawan Karshe Amin Suma Amin

Source by ©M. Kabiru Muhammad

Friday, 6 October 2017

INNA LILLAHI WA INNA ILAIHI RAJI'UN!: SHIN KO KASAN YADDA JIKIN DAN ADAM YAKE KOMAWA BAYAN SHIGARSA KABARI!!???

INNA LILLAHI WA INNA ILAIHI RAJI'UN!: SHIN KO KASAN YADDA JIKIN DAN ADAM YAKE KOMAWA BAYAN SHIGARSA KABARI!!???

{1}. A Rana ta FARKO da Gawar Dan-Adam ta Shiga Kabari, Ciki Yake Fara Wari Da Kuma Al'aura (Wadanda Dan-Adam
yafi baiwa muhimmanci kenan a rayuwa, Har ake sabawa Allah (s.w.t) saboda su.

{2}. Rana ta BIYU Jiki zai Fara Kumbura Musamman Fuska Da 'Yan Yatsu, Sai Fata ta Canza launi izuwa koriya.

{3}. Rana ta UKU Kuma Sai Kayan Ciki Sufara Kumbura Musamman.
Hanta.
Qoda.
Huhu.

Suna Fitar Da Wari Mara Dadi Wanda Hakan Zai Janyo Hankalin Kudaje Daga Nisan Kilomita Biyar.
Bayan Wadansu WATANNI Sai Tsutsa Tarufe Jiki Gaba Dayansa Tanacin Naman Jiki Har Yaqare.
Bayan Wata SHIDA Da Za'a Bude Kabari Babu Abinda Za'a gani Sai Qashin Jikin Mutum Kawai.

Bayan SHEKARA DAYA, kuwa Komai Ya Qare Sai Guntun Qashin Da Ake Kira (Ajbu-Zhanab).

Wanda Manzon Allah(S.A.W) Yafada Mana Cewa:
"Akansa Ake Kara Dawo Da Halittar Dan-Adam.

INNA LILLAHI WA INNA ILAIHI RAJI'UN!

Wannan Shine Jikin Da Muka Fifita Akan Komai a Duniya! Muka Yadda Musa6awa Allah Don Gyarashi Dayi Masa Kwalliya!.
Allah kasa mucika da Imani.

Dan Allah mudinga sharing dinsa domin 'yan uwanmu su amfana

.
Kada Ku manta in zaku ziyarci website din mu
akan wayar/kwamfiyutar Ku zakusa address kamar haka
dadinkowa24.blogspot.com banda sa www
kuma batareda bayarda sarari wajen sa
address din ba sannan da kananun Haruffa kamar haka  dadinkowa24.blogspot.com mungode
.
Ku cigaba da Kasancewa da Website din Dadin Kowa24 don samun abubuwan more rayuwa nayau da Kullum An kirkiri Wannan Shafi domin bunkasa Harshen Hausa ako ina afadin Duniya Labari iri daban-daban, farin cikin Ku shine Farin Cikin Mu Always Visit==http://dadinkowa24.blogspot.com
.
Idan kana/kina da Labarin daku keson asanarwa da Duniya, ko Tambaya,Shawarwari,Hausa Novels, Nishadantarwa,Ilimantarwa,Ko Neman Sani akan ranakun dazamu cigaba dakawo muku Posting na Hausa Novels da Sauran su, zaku iya tuntubar ma'aikatan mu kuturo da Sunan Ku tareda Addreshin Ku tawannan Email din Officialdadinkowa24@gmail.com kyautane zamuyi muku komai don cigaban Al'ummar Hausa bama bukatar kudinka sai dai idan kaikayi niyyar Turowa don siyan Data Saboda acigaba dayin Posting a Kodayaushe batareda dakatawa ba, Website din Mu bashi da Alaka ta kusa ko tanesa da Wani/Wata Dan Siyasa/'Yar Siyasa afadin Duniya Burin mu shine musamu amincewar Al'umma aika da Gudunmawarka,Labari,Shawara da sauran su a Addreshin mu na email ✉💌📩 officialdadinkowa24@gmail.com
.
Always Visit==http://dadinkowa24.blogspot.com
.
Munayin iyakar bakin kokarin mu don baiwa me hakkin rubutu hakkinsa, ma'ana idan mun samu Rubutu daga Suleman Abubakar to zamusa daga Suleman Abubakar saboda awajensa musami Rubutun koda bashi yayi ba to mu bamu Sani ba, adinga yimana Uziri
.
ALLAH yabar Zumunci Amin🙏
.
.
Source By ©M. Kabiru Muhammad

Tuesday, 22 October 2024

Su Ma Mutane Ne Kamar Ka

Su Ma Mutane Ne Kamar Ka

Ka tuna wa kanka cewa su ma ɗin irinka ne (Mutane). Idan ka yarda da kanka 100%, za ka iya ƙirƙirar abun da su ɗin ba su samar ba a duniya.


Mutane ne kamar ka
Hoto: Tamil Comedy Memes

Marubuci:- M. Kabiru Muhammad


Mai yiwuwa ma na kan ya fi na sun komai.

Friday, 6 December 2024

Rasa Komai

Rasa Komai

Za ka iya rasa komai a rayuwa, ka mayar da shi ko mafiyin sa amma ba za ka iya mayar da iyayenka da su riga mu gidan gaskiya ba.


Rasa komai
Hoto: fran kie/Stock Adobe

Marubuci:- M. Kabiru Muhammad


Sannan ba za ka iya mayar da duk daƙika ɗaya da ta wuce ba (Duk damar da ta wuce ko kuma duk lokacin da ya wuce ya riga ya tafi kenan) sai dai wani ba shi ba.


Allah ka jiƙan iyayenmu waɗanda suka riga mu gidan gaskiya ka sa Aljanna ce makomar su, idan tamu ta zo Allah ya sa mu cika da kyau da imani Amin Yaa Hayyu Yaa Qayyum.

Monday, 11 September 2017

KARANTA DALILIN DA YASA AKE KASHE MUSULMAI A KASASHEN DUNIYA MUSAMMAN KASAR BURMA

KARANTA DALILIN DA YASA AKE KASHE MUSULMAI A KASASHEN DUNIYA MUSAMMAN KASAR BURMA



Babu laifi idan ka bayar da sakan 90 daga
lokacin ka domin Kasan matsalar ((Burma)) da
musulmi a cikin ta.


Kissar a takaice :

Kasa ce mai cin gashin kanta sunanta ARAKAN
tana da musulmi miliyan uku, ta hanyar su sai
musulunci ya fara yaduwa a Kasar da take
makotaka da ita, sunanta BURMA wadda mafiya
yawan mazaunanta mabiya addinin Buddah ne.

A shekara 1784 wato kimanin shekara dari biyu
da talatin da suka wuce, sai mabiya addinin
Buddah suka kullaci musulman ARAKAN dan
haka suka yake su, suka kashe musulmi a
cikinta, suka yi musu aika aika, suka hade Kasar
ARAKAN da Kasar BURMA, suka canja sunanta
izuwa (MYANMAR) ta dawo wani bangare na
BURMA, sai musulmi suka dawo yan kadan bayan
da sun Kasance kasa mai zaman kanta (adadinsu
miliyan uku ko hudu) mafiya yawa sune mabiya
addinin Buddah, adadinsu miliyan hamsin.

Sai musulmi suka samar da yan garuruwa masu
cin gashin kan su, suna gudanar da rayuwar su a
ciki, suna kasuwanci, acikin garuruwan akwai
kungiyoyi da suke kula da masu wa'azin su da
masallatansu.

Sai wadancan yan BURMA wato mabiya addinin
Buddah suka rika kai farmaki a kan garuruwan
musulmi; Saboda su kore su daga gidajensu.

A dan wani lokaci da bai jima da wucewa ba
wasu kashe kashe masu ban tsoro sun afku,
yayin da mabiya addinin Buddah marasa imani
suka tare wata mota mai dauke da mutum goma
na malamai masu kira zuwa ga addinin Allah,
daga mahaddata Alqur'ani wadanda suke
zagayawa garuruwan musulmi, suna haddatar da
su Alqur'ani, kuma suna kiran su zuwa ga Allah,
suna daura musu aure, tare da karantar da su
sha'anin addinin su, wadannan mutane makiya
Allah suka tare motar masu wa'azin nan, suka
rika fito dasu suna dukansu duka mai fasa jiki,
sannan suka rika wasa da wukake a jikinsu,
sannan suka rika daure harshen su daya bayan
daya sannan su cizgo shi tun daga
makogwaronsa babu tausayi ba jin kai, duk
wannan fa Saboda kullacin da suke musu akan
suna kira zuwa ga addinin Allah, kuma suna
koyawa mutane addini da Alqur'ani.

Sannan suka rika sukansu da wukake suna yanke
hannayensu da kafafuwansu, har sai da suka
mutu daya bayan daya

Sai musulmi suka taso dan bada kariya ga
malamansu kuma limaman masallatansu masu yi
musu huduba.

Sai Mabiya addinin Buddah suka fuskanto su
suka fara ƙone garuruwansu daya bayan daya, har
sai da adadin gidajen da aka kona ya kai gida
2600 dubu biyu da dari shida, wadanda suka
mutu suka mutu wadanda suka gudu suka gudu,
mutum dubu 90 kuma suka yi sulale daga
garuruwan ta hanyar kogi ko ta sarari, kuma
yankan da kisan da ake wa musulmi har yanzu
ana ci gaba da yi, kuma an kwace yanmatansu
da yayansu mata da kuma matayensu, ga
matsayin da zai kai zuwa ga kisa akan idon
iyalansu, alhalin suma suna karkashin kaifin
wukake ..

Toh Meyasa bama kishinsu...?

Kowa ya tambayi kansa me zan iya yi musu..?

Abinda ya wajaba gareka a kansu a yanzu abu
biyu ne:

Na daya...

Kayi musu addu'a...

Na biyu... Ka yada yada al'amarinsu dan mutane
su sani... Wannan shi ne mafi raunin imani...

Idan ka gama karantawa.. Toh ka aikata abinda
zuciyar ka ta raya maka, wannan fa idan zuciyar
taka tana raye..?!!!

Allah ya isar mana Madalla da abin dogaro shi...

ku yada shi domin musulmi su san al'amarinsu.

Ni M. Kabiru Muhammad Da sauran 'yan uwa
Musulmai munayin addu'ar ALLAH ya daukaka
musulinci da Musulmai aduk inda su kasance, ya
kuma kaskantar da kafirci da kafirai aduk inda su
kasance...

Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Isar da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradin Mu

Burin shafin Muryarhausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke

Domin samun Labarai,Nishaɗi, Kalaman Soyayyar Hausawa,Bincike mai zurfi,,Tarihi,Fadakarawa,Kimiya da Fasaha,Hotuna,Hausa Comedy, Sharhi mai gamsarwa, tsage gaskiya dalla-dalla da dai sauran su Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya

Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.

DOMIN SAMUN LABARAI, RAHOTANNI, LABARIN BOLLYWOOD, LABARIN FINA-FINAN HAUSA NA KANNYWOOD, LABARIN WASANNI, HAUSA NOVELS, SABABBIN WAKOKIN SIYASA, TSOFAFFIN WAKOKIN HAUSA, ZAFAFAN KALAMAN SOYAYYAR ZAMANI, TSOFAFFIN WAKOKIN SIYASA, SABABBIN WAKOKIN HAUSA, FADAKARWA ,NISHAƊANTARWA, LABARIN WASANNI, GARAƁASAR KIRA DA HAWA YANAR GIZO, ILIMANTARWA DA SAURAN SU AKAN LOKACI KU CI GABA DA KASANCEWA DA MU A www.muryarhausa24.com.ng

Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com

Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki 

Mungode


Saturday, 30 November 2024

Dalilin Mamaki

Dalilin Mamaki

Ba shakka za ka yi matuƙar mamaki fiye da misali idan har abubuwan da ba ka yi tsammani ba suka faru.


Dalilin Mamaki
Hoto: South agency/ISTOCK PHOTO

Marubuci:- M. Kabiru Muhammad


Kuma yadda duk kake tsammanin ganin su sai ya kasance sun wuce duk yadda kake yin zato.


Ka ga kuwa, daga ƙarshe, lallai ne cewa kalmar 'MAMAKI' ta biyo baya.


Allah ya sa nasarar mu a kodayaushe ta zamo abar da za ta bai wa kowa mamaki Amin Yaa Hayyu Yaa Qayyum.

Tuesday, 15 October 2024

Ka Lura Da Abokan Ka Ko Aminan Ka

Ka Lura Da Abokan Ka Ko Aminan Ka

Tara abokai a wannan zamanin abu ne mai matuƙar sauƙi, kowa zai iya zama abokin ka amma ba lallai ba ne kowa kuma ya zama aminin ka.


Tara abokai
Hoto: Vancomm

Marubuci:- M. Kabiru Muhammad


Ka yi nazari kafin ka yanke shawarar zaɓar amini, aminintaka tana da amfani sosai amma kuma tana da matuƙar haɗari a wannan zamanin da muke ciki.


Wanda ka aminta da shi , da shi za'a haɗa hannu wajen cin amanar ka, zai nuna maka shi masoyin ka ne na haƙiƙa, da ma kaɗan yake jira domin cimma manufar shi a kanka, da zaran ya biya buƙatar shi za ka neme shi ka rasa, tamkar ba ku taɓa kasancewa a tare ba, ko haɗuwa ku yi da shi sai ka ga yana kame-kame domin a lokacin ba ka da wani sauran amfani a gare shi.


A mafi yawancin lokuta idan hali ya zo ɗaya to aminantaka ta kan zo cikin sauƙi.


Ka zaɓi amini nagari ba amini na banza ba, ba lallai ba ne kowa ya zama mutumin kirki, haka ma ba lallai ba ne kuma kowa ya zama mutumin banza.


Allah ya zaɓa mana abokai nagari, ya kuma sanya su zama alkhairi a gare mu duniya da lahira Amin.

Tuesday, 29 October 2024

Gajeriyar Shawara Ga Dan Kasuwa

Gajeriyar Shawara Ga Dan Kasuwa

 ASSALAMU ALAIKUM!


Shawarar da zan ba ka a yau.


Ka zama mai yawan haƙuri, don watarana sai labari, kuma za ka ga amfanin hakan, sannan ya dace ka dinga kyautata mu'amalarka da kwastomominka, duk abin da za su yi maka ka yi haƙuri, ka jure, don su ka fito. 


Gajeriyar Shawara Ga Ɗan Kasuwa 
Hoto: Scientific world info 

Marubuci:- M. Kabiru Muhammad


Kowacce nasara ba a cimma ta cikin sauƙi. 


Kasuwanci ba gasa ba ne, amma akwai guraben da za ka iya yin hakan, ta hanyoyin da suka dace, cikin hikima da lura. 


Musamman idan ka fahimci gurbinka, da ire-iren kwastomominka.


Na san cewa, ba ka buƙaci shawarar nan ba, na ba ka ita ne saboda ita ce kawai nake da ita.


FATAN ALKHAIRI! 100%

Sunday, 24 November 2024

Babu Amsa

Babu Amsa

Mu dinga yi wa juna uzuri Dan Allah. Idan  kana ganin mutum a Online kodayaushe, hakan ba ya nufin ba shi da aiki ba ne, don haka kar ka yi masa mummunar fahimta.


Babu amsa
Hoto: Meaww

Marubuci:- M. Kabiru Muhammad


Idan kana aikawa da saƙonni ka ga ba a dawo maka da amsa wato Reply, kar ka yi fushi, saboda ba kai kaɗai ba ne kake tura masa da saƙonni. Don haka ka yi masa uzuri.


Idan kana ganin mutum a Online cikin dare 12:00am,1:30am har zuwa 4:00am ko 5:00am, ka tura masa da saƙonni babu Reply wataƙila bacci ne ya ɗauke su.


Da yawa ba sa sanin lokacin da suke barin wayar akan yanar gizo-gizo wato Internet, musamman masu amfani da wayar Android, amma masu amfani da ƙananan wayoyi to su idan suka bar wayar tasu akan yanar gizo-gizo idan aka ɗan jima tana sauke kanta daga kan yanar gizo-gizo har sai dai idan kai ne ka ci-gaba da amfani da ita.


Dan Allah mu rinƙa kyautata kyakykyawar fahimtar junan mu.


ALLAH ya sa mu dace da dacewarsa Amin ya ALLAH.

Tuesday, 26 November 2024

Wanda Ka Raina Shi

Wanda Ka Raina Shi

Wanda ka raina, sai ka ga Allah Ya ɗaukaka shi. Kai dai kawai nema a wajen Allah Maɗaukakin Sarki.


Wanda Ka Raina Shi
Hoto: Namibian

Marubuci:- M. Kabiru Muhammad


Kar ka tsaya jiran wani ya taimaka maka.


Yi ƙoƙarin ka fahimci abin da kake son cimma a rayuwa.


Kada ka manta ba kowacce dariya ko murmushi da mutane suke yi maka yake zama so ba, amma ka sani a ko'ina ba a rasa na banza, haka ma a ko'ina ne ba a rasa na kirki.


Kai dai kawai miƙa al'amuran ka ga Allah (S.W.T).


Allah ya sa mu dace duniya da lahira Amin Yaa Hayyu Yaa Qayyum.

Monday, 28 October 2024

Tafiya Daidai Da Ra'ayin Kowa

Tafiya Daidai Da Ra'ayin Kowa

Duk irin yanayin yadda ka kai ga kyautata wa mutane, akwai dubban zukatan da sam ba sa yin farin ciki da kai, koda kuwa za ka zama jagora wajen cimma dukkan muradan rayuwarsu, haka kuma a ƙarƙashin zukatansu sam ba sa yi maka fatan alkhairi a iya tsawon rayuwarka.


Tafiya Daidai Da Ra'ayin Kowa
Hoto: Real people group/iStock photo

Marubuci:- M. Kabiru Muhammad


Haka ma duk yadda ka kai ga ƙuntata wa mutane, akwai ɗaruruwan zukatan bayin Allah waɗanda suke yin farin ciki da kai, kuma sam ba sa son ɓacin ranka, sannan kuma ba za su gushe ba face sun kasance suna masu yi maka kyakkyawan fata gami da kyautata maka zato, koda kuwa ka fi kowa hatsari a cikin rayuwar al'umma baki-ɗaya.


Shawara ta a gare ka: Kai dai komai za kai, ka yi shi da kyakkyawar manufa da zuciya ɗaya, don neman yardar mahaliccin ka, ba neman yardar wasu ƙatti ba. 


Sannan ka sa wa ranka cewa, ba za ka iya farantawa kowa rai ba, haka kuma ba za ka iya burge kowa ba.


Amma muddin ka ɗauki aniyar tafiya daidai da ra'ayin kowa, ba shakka ka ɗauki aikin da sam ba a iya kammala shi har abada, koda kuwa a tsakanin 'yan uwan ka ne ko kuma iyalanka.


Kai dai kawai, ka yi iyakar abun da za ka iya yi, wanda ba zai takura ka ba. Ka manta da irin yanayin zantuttukan da mutane za su yi a game da hakan. 


Watarana komai zai zama tarihi a cikin rayuwarka gaba-ɗaya!


Ina roƙon Allah Maɗaukakin Sarki Ya sa dukkan Ibadun mu karɓaɓɓu ne, Ya kuma yi mana katangar ƙarfe da gurɓatattun mutanen cikin mu Amin Yaa Hayyu Yaa Qayyum!

Sunday, 25 March 2018

KARANTA KAJI: ALLAH(S.W.T) Zai Kafa HUJJA Ga
MUTANE HUDU???

KARANTA KAJI: ALLAH(S.W.T) Zai Kafa HUJJA Ga MUTANE HUDU???

1-:Zai 'Kira TALAKA Ya Ce Me Ya
Hanaka Ka Bauta Mini, Sai
Ya Ce; TALAUCI Ne Ya ALLAH! Sai ALLAH Ya Ce Masa;
"To Da Kai Da Annabi ISAH(A.S)
Wa Yafi Talauci??? Shi Da
Ko Inda Zai Kwanta('Daki) Ma Bai
Ta6a Mallaka Ba Har Ya Bar Duniya, Kuma
Wannan Bai hana Shi Ya Bauta Mini Ba.

:2-::Zai 'Kira MAWADACI/ATTAJIRI
Kuma MAI MULKI Ya Ce
Masa Me Ya Hanaka Ka Bauta Mini???
Sai Ya Ce; Mulki Da Hidimar
Mutane Ce Ya ALLAH! Sai ALLAH
(S.W.T) Ya Ce Masa;
: "Da Kai Da Annabi SULAIMANU
(A.S) Wa Ya Fi Mulki??? Shi
Da Ya Mulki Duk Duniya Baki
'Dayanta, Amma Duk Da Haka
Bai 'Ki Bauta Mini Ba".

3-: Zai 'Kira MARAR LAFIYA Ya Ce
Masa Kai Fa Me Ya
Hanaka Ka Bauta Mini???
Sai Ya Ce; Rashin Lafiya Ya ALLAH!
Sai ALLAH Ya Ce;"To Da Kai Da Annabi AYUBA (A.S) Wa Yafi Rashin Lafiya???
Shi Da har Naman Jikinsa Ya Narke, YaFara Zagwanyewa Saboda
Ciwo, Amma Bai Gushe Ba Daga
Bauta Mini".

4-::To Kai Fa Bawa Me Ya Hanaka Ka Bauta Mani Sai Yace BAUTA
DA NAKE YI WA WANDA YA SAYE
NI Ita Ce Ta Hana Ni In
Bauta Maka Ya ALLAH, Sai ALLAH (S.W.T) YaCe;
"Da Kai Da Annabi YUSUF(A.S) Wa Ya Fi Bauta???
Shi da ga Bautar ga Kuma Zaman
Kurkuku Amma Duk Da Haka Bai Hana Shi Ya
Bauta Mini Ba".

Saboda Haka Ba Mu Da Wata
Hujja Wadda Zata Hana Mu Bautawa ALLAH
(S.W.T).

Kawai Mu Bautawa ALLAH
Gwargwadon Ikonmu Shine yafi chanchanta

ALLAH YA QARA MANA LAFIYA DA TSORON KA ACIKIN
ZUKATAMU AL'AMURANMU BAKIDAYA AMEEN...

Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku
Isar
da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradinmu

Ku hanzarta sanar da 'Yan Uwa da abokanan
Arziki sunan Website din Mu me Albarka, don
ganin sabbin posting din Mu sai ku duba cikin
website din akwai "Home" sai ku shiga,
mungode

Ku cigaba da Kasancewa da Website din Muryarhausa24.com don samun abubuwan more rayuwa na
yau da Kullum

An kirkiri Wannan Shafi domin
bunkasa Harshen Hausa ako ina afadin Duniya
Labari iri daban-daban, farin cikin Ku shine Farin
Cikin Mu Always Visit==http://www.muryarhausa24.com
Ku Cigaba da Kasancewa da Shafin
Muryarhausa24 aduk inda kuke a fadin Duniya
farin cikin ku shine Farin cikin Mu

Munayin iyakar bakin kokarin mu don baiwa me
hakkin rubutu hakkinsa, ma'ana idan mun samu
Rubutu daga Suleman Abubakar to zamusa daga
Suleman Abubakar saboda awajensa musami
Rubutun koda bashi yayi ba to mu bamu Sani
ba, adinga yimana Uziri

Burin shafin Muryarhausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje daya a ko ina suke

KARIN BAYANI

Zaku iya aiko mana da labari,Nishadi,Fadakarwa,Hausa Novel,Ra'ayi,Labarin Soyayya, Sharhi ko nuna gamsuwar Ku akan yadda muke tafiyar da wannan shafi me Albarka aika sakon ka anan muryarhausa24@gmail.com mungode

Allah ka daukaka harshe Hausa dama Kasa baki
daya Amin Summa Amin.

Source by ©M. Kabiru Muhammad

Tuesday, 5 November 2024

Saturday, 26 October 2024

Tsammani Ga Mutane

Tsammani Ga Mutane

A rayuwa kawai kada ka taɓa tsammanin cewa mutane za su iya yi maka abin da duk kake yin tsammanin samu daga gare su a kodayaushe.


Tsammani Ga Mutane
Hoto: Unsplash

Marubuci:- M. Kabiru Muhammad


Kai dai kawai ka yi ƙoƙari ka fahimci abin da kake son cimma a iya tsawon rayuwarka. Watarana sai labari!


Idan har ka san cewa kana tafiya a kan daidai, ba buƙatar lallai ne cewa sai kowa ya gamsu da tsarin dukkan irin abin da kake yi.


Abu mafi muhimmanci a rayuwa, ka koyi yanayin yadda za ka yi mu'amala da mutane a dukkan inda ka tsinci kanka a faɗin duniya.


Idan har kana buƙatar ka fahimci yanayin mutum yadda ya kamata, ka mu'amalance shi na tsawon lokaci, za ka iya fahimtar ko wane ne shi? Fiye da duk yadda kake yin zato.


Allah ya kyautata al'amuran rayuwar mu baki-ɗaya, ya sa mutuwa ta zamo hutu ga kowannen mu Amin Yaa Hayyu Yaa Qayyum.

Saturday, 18 April 2020

Wanda Kake So

Wanda Kake So

Ba lallai bane wanda kake So ya zama alkhairi a rayuwar Ka.

Wanda Kake So


Marubuci:- M. Kabiru Muhammad


Da yawan waɗanda muke So ba su bane mafi alkhairi a rayuwar mu tanan duniya da lahira.

A koda yaushe ka kasance mai neman zaɓin Allah a maimakon zaɓin zuciyar ka.

Roƙi Allah (S.W.T) ya zaɓa maka mafi alkhairi.

Allah ya zaɓa mana mafi alkhairi a rayuwar mu ta duniya da lahira Amin.

Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki tuƙuru don Ilimantarwa da Faɗakarwa.

Ku ci gaba da kasancewa da mu a www.muryarhausa24.com.ng   a duk inda ku kasance a faɗin Duniya.

MURYAR HAUSA24 FARIN CIKIN AL'UMMA.