Showing posts with label Wakokin Begen Annabi Muhammad (SAW). Show all posts
Showing posts with label Wakokin Begen Annabi Muhammad (SAW). Show all posts

Thursday, 28 January 2021

Sauke Sabuwar Kasidar Dan Musa Gombe - Kashiful Gumma

Sauke Sabuwar Kasidar Dan Musa Gombe - Kashiful Gumma

 Kamar Yadda Shafin MuryarHausa24.com.ng ya shahara wajen kawo muku sababbin Waƙoƙin Soyayya har ma dana Begen Annabi Muhammad (SAW) Yau ma gamu tafe da waƙar yabo ta Annabi Muhammad Rasulillah (SAW).


KASHIFUL GUMMA

Kasidar da fitaccen mawaƙi a masana'antar shirya fina-finan Hausa (KANNYWOODDan Musa Gombe ya rerawa manzon Allah (S.A.W) ta ƙayatar da masoya Annabi Muhammadu (SAW).

Taken kasidar "SAYYADIL WUJIDI SANNU MANZON TSIRA KASHIFUL GUMMA KAI KA YAYEN ƘUNCI".

Ƙasidar tana ɗauke da saƙonni masu muhimmanci da yakamata al'umma su sani musamman ma'abota sauraron wakokin sa.

Kalli Bidiyon Kai Tsaye...

Wato tsayawa bayyana abinda wannan ƙasidar ta ƙunsa kamar ɓata lokaci ne, abin sai wanda ya saurara.

Kardai mu cika ku da surutu ku hanzarta sauke wannan waƙar yanzu domin sauraro.

SAUKE KASIDAR ANAN

Kada ku sake a baku Labari.

Domin samun sababbin waƙoƙin siyasa, waƙoƙin Soyayya, waƙoƙin bege, waƙoƙin gargajiya da sauran su akan lokaci ku ci gaba da kasancewa da mu a www.MuryarHausa24.com.ng farin cikin ku shine farin cikin mu.

Zaku iya sauke Sababbin wakokin Dan Musa Gombe harma da Tsofaffin Wakokin Dan Musa Gombe a kyauta idan ku latsa rariyar liƙau ɗin dake ƙasa.

SABABBIN WAKOKIN DAN MUSA GOMBE

Ku Ci gaba da kasancewa da Mu domin samun Cikakken Tarihin mawaƙi Dan Musa Gombe nan bada daɗewa ba Insha Allah.

MURYAR HAUSA24 Muna fatan za ayi kallo gami da sauraro lafiya cikin Nishaɗi.

Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin

aiki tuƙuru don Ilimantarwa da Faɗakarwa.

Ku ci gaba da kasancewa da mu a www.muryarhausa24.com.ng   a duk inda ku kasance a faɗin Duniya.

MURYAR HAUSA24 FARIN CIKIN AL'UMMA.

Thursday, 24 September 2020

Sauke Sabuwar Kasidar Zainab Ambato - Gani A So

Sauke Sabuwar Kasidar Zainab Ambato - Gani A So

Kamar Yadda Shafin
MuryarHausa24.com.ng ya shahara wajen kawo muku sababbin Waƙoƙin Soyayya har ma dana Begen Annabi Muhammad (S.A.W) Yau ma gamu tafe da waƙar yabo ta Annabi Muhammad (S.A.W).


Zainab Ambato

Kasidar da Fitacciyar Sha'ira
Zainab Ambato ta rera cikin sabon salo mai ƙayatarwa da ɗaukar hankulan masoya Annabi Muhammadu (S.A.W) .

Kasidar mai taken "GANI ASO ZUCIYA ZATA ZAGWANYE...".

Ƙasidar tana ɗauke da saƙonni masu muhimmanci da yakamata al'umma su sani musamman ma'abota sauraron kasidun Zainab Ambato. Ta rera ƙasidar ne cikin wani irin salo mai ban sha'awa da tafiyar da zukatan masoya Annabi Muhammad (S.A.W).

Wannan dai sabuwar ƙasida ce da sha'irar ta rera cikin wannan sabuwar shekarar da muke ciki (2020), ƙasidar dai tazo da wani sabon salo wanda bakasafai ake samun irin shi a cikin wakokin ta ba.

Wato tsayawa bayyana abinda wannan sabuwar ƙasidar ta ƙunsa tamkar ɓata lokaci ne, abin sai wanda ya saurara.

Kardai mu cika ku da surutu ku hanzarta sauke wannan ƙasidar yanzu domin sauraro.

SAUKE KASIDAR ANAN

KADA KU SAKE A BAKU LABARI

Domin samun sababbin wakokin siyasa, wakokin Soyayya, wakokin bege, wakokin gargajiya da sauran su akan lokaci ku ci gaba da kasancewa da mu a www.MuryarHausa24.com.ng farin cikin ku shine farin cikin mu.

Zaku iya sauke sababbin wakokin Zainab Ambato harma da tsofaffin wakokin (Kasidun) Zainab Ambato a kyauta idan ku latsa rariyar liƙau ɗin dake ƙasa.

SABABBIN WAKOKIN ZAINAB AMBATO

Ku Ci gaba da kasancewa da Mu domin samun Cikakken Tarihin Zainab Ambato nan bada daɗewa ba Insha Allah.

MURYAR HAUSA24 Muna fatan za'ayi sauraro lafiya cikin Nishaɗi.

Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki tuƙuru don Ilimantarwa da Faɗakarwa.

Ku ci gaba da kasancewa da mu a www.muryarhausa24.com.ng   a duk inda ku kasance a faɗin Duniya.

MURYAR HAUSA24 FARIN CIKIN AL'UMMA.

Saturday, 28 March 2020

SAUKE KUNDIN KALAMAN SOYAYYA AUDIO NA YUSUFUDDEEN A. YUSUF

SAUKE KUNDIN KALAMAN SOYAYYA AUDIO NA YUSUFUDDEEN A. YUSUF

Wannan KUNDIN KALAMAN SOYAYYA cike yake da daɗaɗan kalamai masu ratsa zuciya na Soyayya har ma dana masoya fiyayyen halitta Annabi Muhammad (S.A.W), idan har kana sauraro to bazaka san lokacin da shauƙin soyayya zai ziyarci zuciyar ka ba , abin dai ba a magana.

KUNDIN KALAMAN SOYAYYA

Idan har kana soyayya , lallai wannan Audio na KUNDIN KALAMAN SOYAYYA zai faranta maka rai, haka kema idan kina soyayya , karku sake a baku labari.

Wannan tataccen kalamai ne masu daɗin gaske da ratsa zuciya wanda aka fassara su daga ƙundin shahararren malami kuma sufi wanna ake kiransa Sayyadi Rumi wanda sunansa shine Jalāl ad-Dīn Muhammad Rūmī. Sayyadi Rumi ya shahara sosai ba ma a ƙasar larabawa ba kawai, harma da ƙasashen yamma wato turai da ƙasashen africa musamman ƙasashen africa ta yamma da ta arewa.

Kalli Bidiyon Cikin Hotuna...

Wanda Yusufuddeen A. Yusuf ya gabatar, lallai kada ku bari a baku labari.

Idan kana da matsala a Soyayya musamman wajen furta Lafuzan Soyayya, kasani wannan KUNDIN KALAMAN SOYAYYA zai nishaɗantar da kai ya kuma ƙara tasirin soyayya a farfajiyar zuciyar Ka.

Kardai mu cika ku da surutu ku hanzarta sauke Audio na Kundin Kalaman Soyayya yanzu a kyauta.

SAUKE AUDIO ANAN

Ku Ci gaba da kasancewa da mu , domin samun Labarin Soyayya ko Kalaman Soyayya cikin Audio (Wanda zai sauƙaƙa matuka wajen sauraro koda kuwa kana cikin Uziri ne) ko kuma Video (Wanda za a iya Kalla gami da Sauraro).

Dafatan KUNDIN KALAMAN SOYAYYA zai Ilimantar ya kuma Faɗakar da al'umma, musamman masoya (Samari da 'Yam Mata) da kuma masoya fiyayyen halitta Annabi Muhammad (S.A.W).

Sauke Zafafan Kalaman Soyayya Guda 32 Masu Ratsa Zukatan Masoya na Zamani

MURYAR HAUSA24 muna kuma fatan za'ayi kallo gami da sauraro lafiya cikin Nishaɗi da Walwala.

Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki tuƙuru don Ilimantarwa da Faɗakarwa.

Ku ci gaba da kasancewa da mu a www.muryarhausa24.com.ng   a duk inda ku kasance a faɗin Duniya.

MURYAR HAUSA24 FARIN CIKIN AL'UMMA.

Wednesday, 6 November 2019

Music: Hafiz Abdallah Ft Murjanatu Bukhari Adam - Ita Kadai Hujja Ce

Music: Hafiz Abdallah Ft Murjanatu Bukhari Adam - Ita Kadai Hujja Ce

Kamar Yadda Shafin
MuryarHausa24.com.ng ya shahara wajen kawo muku sababbin Waƙoƙin Soyayya har ma dana Begen Annabi Muhammad (SAW) Yau ma gamu tafe da waƙar yabo ta Muhammadur Rasulillah (SAW).

Hafiz Abdallah Ft Murjanatu Bukhari Adam


Kasidar da Fitacciyar Sha'ira
Murjanatu Bukhari Adam (Murjanatu Hafiz Abdullah) ta rera cikin sabon salo mai kayatarwa da daukar hankulan masoya Annabi Muhammadu (SAW) .

Kasidar mai taken "ITA KADAI HUJJA CE ".

MURYAR HAUSA24 kasidar tana ɗauke da saƙonni masu muhimmanci da yakamata al'umma su sani musamman ma'abota sauraron kasidun sa.

Abin dai ba'a cewa komai sai wanda ya saurara zai sani, ta rera kasidar ne cikin wani irin salo mai ban sha'awa.

Kardai mu cika ku da surutu ku sauke wannan kasidar yanzu domin sauraro.

Ku sauke kasidar yanzu domin sauraro.

DOWNLOAD MUSIC HERE

Nan bada dadewa ba Muryar Hausa24
zamu kawo muku Takaitaccen Tarihin
Murjanatu Hafiz Abdullah .

Domin samun sababbin wakokin siyasa, wakokin Soyayya, wakokin bege, wakokin gargajiya da sauran su akan lokaci ku ci gaba da kasancewa da mu a www.MuryarHausa24.com.ng farin cikin ku shine farin cikin mu.

MAKALOLI MASU ALAKA:

Kasidar Umar Abdul'aziz Fadar Bege Ft Ramlat "Sarki Jiran Halittu"

Zazzafar Sabuwar Kasidar Umar M. Sharif "YA RASULILLAH (SAW) MANZO NA FIYAYYAN HALITTA"

DOWNLOAD SABUWAR KASIDAR MUSA GARBA GASHUWA "ANNABI SHA YABO"

Ku ci gaba da kasancewa da mu domin samun sababbin wakokin Murjanatu Bukhari Adam MP3 (Sababbin Kasidun Murjantu Hafiz Abdullah) .

Muryar Hausa24 Muna fatan za'ayi sauraro lafiya cikin Nishadi.

Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku.

Isar da bayanai akan lokaci ba tare da son
zuciya ba shine muradin Mu.

Burin shafin Muryar Hausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke.

Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng   a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya.


Mun kudiri aniyar tsage gaskiya dalla-dalla , sharhi mai gansarwa da suka hada da
harkokin yau da kullum da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.

Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com  Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki

Mungode



Thursday, 8 August 2019

Download Zazzafar Sabuwar Kasidar Umar M. Sharif "YA RASULILLAH (SAW) MANZO NA FIYAYYAN HALITTA" Latest Umar M. Shareef Song

Download Zazzafar Sabuwar Kasidar Umar M. Sharif "YA RASULILLAH (SAW) MANZO NA FIYAYYAN HALITTA" Latest Umar M. Shareef Song

Kamar Yadda Shafin MuryarHausa24.com.ng ya shahara wajen kawo muku sababbin Waƙoƙin Soyayya har ma dana Begen Annabi Muhammad (SAW) Yau ma gamu tafe da waƙar yabo ta Annabi Muhammad Rasulillah (SAW).

Umar M. Sharif

Kasidar da Fitaccen Mawaki kuma Jarumi a masana'antar shirya fina-finan Hausa (KANNYWOOD) Umar M. Sharif ya rerawa manzon Allah (SAW) ta ƙayatar da masoya Annabi Muhammadu (SAW).


Abin dai ba'a cewa komai sai wanda ya saurara zai sani, ya rera wakar ne cikin wani irin salo mai ban sha'awa.

Kardai mu cika ku da surutu ku sauke wannan kasidar yanzu domin sauraro.


Ku sauke kasidar yanzu domin sauraro.

MURYAR HAUSA24 kasidar tana ɗauke da saƙonni masu muhimmanci da yakamata al'umma su sani musamman ma'abota sauraron wakokin sa.

MUKALOLI MASU ALAKA:






Domin samun sababbin wakokin siyasa, wakokin Soyayya, wakokin bege, wakokin gargajiya da sauran su akan lokaci ku ci gaba da kasancewa da mu a www.MuryarHausa24.com.ng farin cikin ku shine farin cikin mu.

Muryar Hausa24 Muna fatan za'ayi sauraro lafiya cikin Nishaɗi.

Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Isar da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradin Mu


Burin shafin Muryar Hausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke



Domin samun Labarai,Nishaɗi, Kalaman Soyayyar Hausawa,Bincike mai zurfi,,Tarihi,Fadakarawa,Tunatarwa, Addu'o"in littafin Hisnul Muslimi cikin harshen Hausa, Kimiya da Fasaha,Hotuna,Hausa Comedy, Wakokin Gargajiya, Wakokin Siyasa, Wakokin Zamani, Wakokin Bege na Annabi Muhammad (SAW) , Sharhi akan al'umaran Yau da Kullum , Sharhi mai gamsarwa, tsage gaskiya dalla-dalla da dai sauran su Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng   a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya.



Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.



Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com  Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki

Mungode