Showing posts sorted by relevance for query Datti Assalafy. Sort by date Show all posts
Showing posts sorted by relevance for query Datti Assalafy. Sort by date Show all posts

Wednesday, 17 July 2019

NAFI KOWA FARIN CIKIN KORAR SUPER EAGLE  A WASAN  AFCON 2019 - DATTI ASSALAFY

NAFI KOWA FARIN CIKIN KORAR SUPER EAGLE A WASAN AFCON 2019 - DATTI ASSALAFY

Naji dadi da aka koro kungiyar kwallon kafa ta kabilar Igbo ko inyamurai (Super Eagle) daga gasar cin kofin nahiyar afirka.


Super Eagle


Har ga Allah ban so su kawo zuwa wannan lokaci na Quarter final ba, ana diban makudan kudin 'yan Nigeria ana kashewa  'ya'yan Inyamurai akan wata shirme kwallo, wanda hakan babu abinda zai amfanawa Nigeria da 'yan Nigeria sai asara.

Masoya kwallon kafa ina tayaku murna sosai da aka koro kungiyar kwallon kafa ta inyamurai, abin mamaki mutanen da kake gani Ahlussunnah ne na gaske suma an shagaltar dasu wasan kallon kafa har ssunabayyana bacin ransu.


Ra'ayin Datti Assalafy


AN ZARGENI RASHIN KISHIN NIGERIA

Maganar da nayi jiya akan kwallon kafa, wasu sun zarge ni da cewa wai bana kishin Nigeria, har da kiran waya daga wajen abokan zumunci.

Hakika inda akwai wani alfano da talakan Nigeria, musamman 'yan uwana Musulmai suke samu a dalilin kwallon kafa tabbas da zanyi kishinta, kuma da zanyi fatan Nigeria taci nasara a kowani mataki.

Amma sai naga babu abinda harkan kwallo yake karawa a Nigeria face talauci da asara, turawa sun mana wayo suna samun makudan kudi akan harkan kwallo, wanda yau inda zaka shiga wani kauye mai nisan gaske zaka iya samun gidan kallon kwallo suna zuba kudi, kudin na tafiya asusun ajiyar kudaden yahudu da nasara.

Sai kaga mutum a kauyen kayau ya haddace sunayen 'yan kwallo, idan ka titsiye shi kyakkywan karatun Fatiha bai iya ba, a majalisun matasa sun dena tattaunawa akan abinda zai amfane su, ya kuma amfani al'ummar su, sai dai jayayya akan kwallo kawai.

Kallon kwallo ya haddasa gaba da kiyayya a tsakanin matasa, ya shagaltar da matasa akan mayar da hankali ga abinda zai amfane su, yana hana 'yan uwa musulmai Sallah akan lokaci cikin jam'i, har kisa anayi a kan kwallo, yara kanana suna zuwa gidajen kallon kwallo su hadu da miyagun mutane suna koya musu munanan dabi'u da laifuka da ta'addanci da iskanci.

Yanzu turawa sun jefa wadannan 'yan uwa matasa da suka shagala da harkan kallon kwallon kafa cikin mummunan laifi na sana'ar caca (9ja bet), wanda karshen 'dan caca rikakken barawo yake komawa, caca na hana mai yinta tabuka komai a rayuwa, abinda turawa suka koyawa matasan mu kenan.

Akwai lokacin da majalisar dattijai a Nigeria tayi yunkurin hana cacar 9ja bet amma ba su kai ga nasara ba, alherin Allah Ya kai ga tsohon gwamnan jihar Borno Kashim Shettima, domin shine gwamna na farko da na sani ya haramta cacar kwallo ta 9ja bet, ya musu koran kaji daga jihar Borno.

Don nayi adawa da harkan kwallo bai kamata  ace bani da kishin Nigeria ba, dangantani da rashin kishin Nigeria akan don nayi adawa da kwallo cin mutunci ne da kuma batanci da rainin hankali gareni wanda ba zan lamunta ba, rayuwata na Sadaukar akan kishin Nigeria da kuma zaman lafiyar Nigeria.

Yana daga cikin hanyoyin da yahudu da nasara sukace zasu yi amfani dashi wajen halakar da al'umma shine wasanni.

Ina rokon Allah Ya kara nakasa tasirin kwallon kafa a Kasarmu Nigeria.

Yaa Allah Ka cirewa 'yan uwa musulmi sha'awar kallon wasan kwallon kafa a cikin zukatansu Amin.

Allah Ya taimake
mu akan gaskiya.


MU KALOLI MASU ALAKA:

KARANTA ZAFAFAN SHAWARWARI 10 ZUWA GA SHUGABAN KASAR NIGERIA MUHAMMADU BUHARI

KARANTA LAIFIN DA SHUGABAN KASAR MISRAH MUHAMMAD MURSI YA AIKATA A IDON DUNIYA

KALLI YADDA SA'IN SA YA JAWO WATA TA CAKA MA WANTA WUKA YA MUTU HAR LAHIRA


Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Isar da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradin Mu


Burin shafin Muryar Hausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke



Domin samun Labarai,Nishaɗi, Kalaman Soyayyar Hausawa,Bincike mai zurfi,,Tarihi,Fadakarawa,Tunatarwa, Addu'o"in littafin Hisnul Muslimi cikin harshen Hausa, Kimiya da Fasaha,Hotuna,Hausa Comedy, Wakokin Gargajiya, Wakokin Siyasa, Wakokin Zamani, Wakokin Bege na Annabi Muhammad (SAW) , Sharhi akan al'umaran Yau da Kullum , Sharhi mai gamsarwa, tsage gaskiya dalla-dalla da dai sauran su Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng   a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya.



Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.



Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com  Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki

Mungode






Source: Datti Assalafy

Wednesday, 14 August 2019

JARUMI SADIK SANI SADIK YAYI ABIN DA BABU WANI DAN FILM DA YA TABA YI A TARIHIN KANNYWOOD

JARUMI SADIK SANI SADIK YAYI ABIN DA BABU WANI DAN FILM DA YA TABA YI A TARIHIN KANNYWOOD

Mutane sun tofa albarkacin baki bisa rubutun da nayi akan Sadik Sani Sadik, wasu sun zargeni da cewa wai kudi ya bani, saboda kawai na fadi wata dabi'a tasa mai kyau da nima aka bani labari.

Sadik Sani Sadik

Marubuci: Datti Assalafy

Ya kamata amin adalci, cewa nayi daya daga cikin limaman da suke jan sallah ta asuba a masallacin Indimi Ustaz Mustapha Muhammad  Bakomi shi ya kirani a waya ya sanar da wani abinda ya bashi mamaki game da Sadik,  mutanen Maiduguri zaku iya zuwa Masallacin Indimi ku tambayeshi.

Duk kiyayyar dake tsakanin mu da wani, sai muka ga ya aikata abin kirki ba laifi bane don an bayyana, wannan shine tarbiyyan da aka bamu, zan bada misali da Zakzaky, lokacin da ake tsakiyar kisan rayuka a jihar Zamfara, mun fitar da wani bidiyo inda Zakzaky yake bayani akan abinda ya shafi tsaron Zamfara, mukace gaskiya ne ya fadi, har ma nayi masa fatan shiriya.

Mutane suna ganin cewa muna kawo bayani akan illar 'yan hausa film, sai kuma akaga na kawo bayani akan abin kirki da daya daga cikinsu yayi, bai kamata hakan ya zama laifi har da zargi ba, wallahi babu wata alaka ko ta kusa ko nesa da ya taba hadani da Sadik Sani Sadik, ban taba ganinshi a zahiri ba.

Tabbas ya cancanci yabo duba ga abinda ya aikata, akwai masu ra'ayin wai hadiza Gabon ita tafi cancanta da samun yabon mu, domin tana taimakon marasa galihu, wannan kuskure ne, domin akwai banbanci tsakanin aikinsu.

Ita Hadiza tana saka wa a dauki hotuna ta yayata a duniya, shi kuma wannan imba don na'ibin Masallacin Indimi ya sanar ba da baza'a sani ba.

Shaiɗan shugaban matanen banza ya sami adalci ta hanyar yabon da annabi (SAW) yayi mishi akan ayatul Kursiyyu, ina kuma ga ɗan uwa musulmi?

Adalci shine idan aka fadi sharrin mutane watarana idan sunyi abin kirki a fadi alkhairinsu.

Akwai wadanda sun bi ni ta sirri suka fada min abinda suka sani na barna da Sadik Sani Sadik yake aikatawa wanda ni bai bayyana a gareni ba, idan ya tabbata gaskiya muna masa fatan shiriya.

MUKALOLI MASU ALAKA:

Kalli Sababbin Hotunan Jarumi Rabi'u Rikadawa cikin Shigar Mata a wani Sabon Film

BABBAN BURINA A DUNIYA IN AURI JARUMA HASSANA MUHAMMAD - FURODUSA ABUBAKAR MAISHADDA

NAFI KOWA FARIN CIKIN KORAR SUPER EAGLE A WASAN AFCON 2019 - DATTI ASSALAFY

Daga karshe duk wanda ya zargeni akan cewa Sadik Sani Sadik ko wani 'dan hausa film ya bani kudi shiyasa na fadi alherinshi na yafe, Allah Kuma Ya zama shaida.

Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Isar da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradin Mu


Burin shafin Muryar Hausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke



Domin samun Labarai,Nishaɗi, Kalaman Soyayyar Hausawa,Bincike mai zurfi,,Tarihi,Fadakarawa,Tunatarwa, Complete Tafseer, Complete Qur'an Audio, Addu'o"in littafin Hisnul Muslimi cikin harshen Hausa, Kimiya da Fasaha,Hotuna,Hausa Comedy, Wakokin Gargajiya, Wakokin Siyasa, Wakokin Zamani, Wakokin Bege na Annabi Muhammad (SAW) , Sharhi akan al'umaran Yau da Kullum , Sharhi mai gamsarwa, tsage gaskiya dalla-dalla da dai sauran su Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng   a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya.



Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.



Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com  Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki

Mungode








Friday, 15 November 2019

KARANTA SHARHIN DATTI ASSALAFIY AKAN BAYANIN SARKIN KANO GAME DA SACE YARAN MUSULMAI

KARANTA SHARHIN DATTI ASSALAFIY AKAN BAYANIN SARKIN KANO GAME DA SACE YARAN MUSULMAI

Wannnan rubutun ba raddi bane, sharhi ne da tunatarwa ga Mai martaba Sarkin Kano Malam Muhammadu Sunusi II, game da batun da yayi na cewa da yana da iko da ya kama iyayen da suka bari inyamurai suka sace yaransu, saboda wai sakaci ne a fahimtar Sarki Muhammadu Sanusi .

Sunusi II

Marubuci: Datti Assalafy

A fahimtata wannan maganar da Mai martaba yayi babban kuskure ne da tuntuben harce, iyayen nan da aka sace musu yara akaje aka canza musu addini da suna aka sayar dasu don aikin bauta, a tawa fahimtar basu cancanci irin wannan kalamai daga Mai martaba ba, saboda suna fama da radadin ciwon zuci da kuma bakin ciki, don haka bai kamata a musu barazana da cewa Sarki zai kamasu ba!

Batun garkuwa da mutane a Kasarnan Nigeria; tarihi ya nuna; tarihi ya tabbatar da cewa inyamurai sune suka fara yin garkuwa da safarar mutane a Nigeria, daga baya suka koyawa 'yan Arewa, duk wani mugun aiki da mugun laifi inyamurai suka fara aikatawa a Nigeria, don haka tsohuwar sana'arsu ce wannan.

Sannan a Nigeria babu wanda yafi karfin ayi garkuwa dashi, domin har babban jami'in tsaro wanda ya taka matsayin GENERAL a gidan soji anyi garkuwa dashi aka hallakashi, an taba yin garkuwa da soja mai mukamin Kanar aka hallakashi, an taba yin garkuwa da babban jami'in 'dan sanda mai mukamin mataimakin Kwamishinan 'yan sanda kwanannan aka kubutar dashi, ko wata guda ba'a yi ba.

Ba da dadewa ba akayi garkuwa da babban basaraken gargajiya magajin garin Daura, an saceshi tun daga garin Daura aka kawoshi cikin birnin Kano, birnin Sarki Muhammadu Sanusi II aka boyeshi kusan wata biyu, daga bisani jami'an 'yan sanda suka kubutar da shi a hannun masu garkuwa da shi.

Wannan yana nuna mana cewa hatta su kansu manyan jami'an tsaro masu rike da makami na tsaron rayukan 'yan Nigeria basu fi karfin ayi garkuwa da su ba a Nigeria, haka suma manyan sarakunan gargajiya masu daraja ta farko ba su fi karfin ayi garkuwa da su ba, to balle kuma 'dan talaka wanda babu mai gadinsa sai Allah, babu fadawa da suke gewaye dashi, babu jami'an tsaro dauke da bindigogi da suke gadinsa a gida da duk inda zai je.

Masu hikimar magana sunce; duk wanda yake son kayanka ya fika dabara, masu garkuwa da mutane ko masu satar yara basa kama mutum ko satar yara lokaci guda face sai sun kiwaci mutum ko yaran da zasu sace, yaran nan suna fita daga gidan iyayensu su tafi makaranta, iyayensu suna iya aikansu waje, lokacin da za'a sace yaransu ba su sani ba, kuma haka kawai da gangan iyaye ba zasu bari a tafi musu da yara ba, ko karuwa ce da ta yadda tayi cikin shege ba zata yarda da wannan ba, balle iyayen da sukayi auren sunnah.

DUBA WANNAN: Shin dagaske Ne duk 'Yam Matan Jami'a Lalatattu Ne?

Na tabbata yaran da Mai martaba Sarkin Kano Malam Muhammad Sunusi ya haifa idan zasu fita daga gida sai da rakiyar jami'an tsaro ko fadawa don su samu kariya daga miyagun mutane, yaran talakawa fa? wa yake rakasu idan zasu fita daga gida?

Allah Ya jikan Al-marhum, Al-mufassir shahid Insha Allah Sheikh Ja'afar Mahmud Adam Kano, Malam Ja'afar yayi wasu maganganu game da Sarki Muhammadu Sanusi II akan mas'aloli irin wannan tun kafin ya zama Sarkin Kano lokacin Malam Ja'afar yana raye, to amma ni Datti Assalafiy zan iya yiwa Mai Martaba Sarki Muhammadu Sanusi II uzuri akan cewa; "Dan Adam mai iya canzawa ne a kowani lokaci", iyakarta kenan! imba haka ba da sai nace Malam Ja'afar Kano ya hutar dani game da haskaka mana waye Sarki Muhammadu Sunusi II

Allah Ya jikan Sheikh Ja'afar
Allah Ya taimaki Sarki Muhammadu Sanusi II Ya bashi ikon fadin daidai da aikata daidai Amin.

Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku.

Isar da bayanai akan lokaci ba tare da son
zuciya ba shine muradin Mu.

Burin shafin Muryar Hausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke.

Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng   a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya.


Mun kudiri aniyar tsage gaskiya dalla-dalla , sharhi mai gansarwa da suka hada da
harkokin yau da kullum da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.

Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com  Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki

Mungode



Tuesday, 9 February 2021

Karanta Manyan Siffofin Karuwai Da Rayuwar Su Cikin Sirri (3)

Karanta Manyan Siffofin Karuwai Da Rayuwar Su Cikin Sirri (3)

A rubutun da ya gabata kashi na biyu na shiga daku cikin ɗakin karuwa, muka kawo bayanin irin ƙazantar dake cikin ɗakin karuwa da ƙazantar dake jikin karuwa, da yadda karuwa take yaɗa cutuka a tsakanin al'ummah musamman mazinata.


Rayuwar Karuwai


Marubuci:- Datti Assalafy


Wannan rubutun zai ta'allaka ne akan yadda karuwa ko karuwai suke ɗana tarko wa attijirai, manyan sarakuna ko 'yan siyasa mazinata domin su dinga samun maƙudan kuɗin shiga masu yawa, Karuwa kaska ce raɓi mai jini, ba dama karuwa ta zauna haka nan sai inda zata samu kuɗi, shiyasa idan karuwa ta tsufa a harkan karuwanci, wato farjinta ya mutu ya gama aiki, bai kawo mata kuɗi yadda ya kamata, sai ta koma harkan Luwaɗi wanda a yanzu shine abinda yafi kawo ma karuwai kuɗi.


Yawanci haka karuwai na wannan zamanin namu suke sun zama 'yan Luwaɗi, to yanzu sun fahimci Luwaɗin ba zai kaisu ba saboda cutar da yake haifar musu, yanzu su fara ɗana tarko wa wasu manyan attajirai, 'yan siyasa da sarakuna da suke harkan Luwaɗi don neman hanyar samun maƙudan kuɗaɗen shiga, zaku gansu suna walwala suna sayen manyan gidaje da motoci masu tsadan gaske, suna kafa kungiyoyin da suke taimakon al'ummah da kuɗin karuwanci suna alfahari dashi.


Saboda cigaban zamani yanzu karuwai sun baza tarko, suna sayan na'urar sirri mai ɗaukar hoto da bidiyo, suna bin manyan 'yan siyasa da attajirai da sarakuna suna lallaɓarsu da suyi zina dasu don su samu damar da zasu ɗauki hotonsu ko bidiyonsu su mayar dasu hanyar neman kuɗi wato natural ATM, a gidajen da karuwai suke ginawa ko su kama haya su shiga; suna saka na'urar ɗaukar hoto da bidiyo ta ko'ina, daga lokacin da ka iso kofar gidan karuwa har zuwa cikin ɗakinta bidiyo ne take ɗauka.


A matsayinka na attajiri mai kuɗi ko babban ɗan siyasa ko babban basarake mazinaci ɗan Luwaɗi kaji tsoron Allah ka tuba ka dena, imba haka ba zaka faɗa tarkon karuwai, ka sani cewa wannan jakar dake hannun karuwa na'urace mai ɗaukar bidiyo baka sani ba, ɗan kunnenta na'urar ɗaukan bidiyo ne baka sani ba, biron dake hannunta, botil ɗin rigar jikinta, kayan jikinta, gashin dokin da ta ƙara a gashin kanta zai iya kasancewa akwai na'urar ɗaukar bidiyo da hoto, burinta kawai ta samu damar kwanciya da kai a hotel, daga nan  ta gama da kai.


Akwai wata shegiya riƙaƙƙiyar karuwa da na sani tana yiwa 'yan siyasa wannan ta'asa, karuwace wanda kwanaki tayi rubutu anan Facebook tace Datti Assalafiy ɗan ta'adda ne yana kira a cire kan mutane lokacin da nayi magana aka kama kafurin yaron nan Mubarak Bala bayan ya zagi Manzon Allah (S.A.W) a shafinsa na Facebook, sai karuwan ta fito ta min ɓatanci wai ni ɗan ta'adda ne, amma ban kulata ba sai na tura yarana suka aika mata da saƙo.


To waɗannan karuwai haka suke, da zaran sun mallaki bidiyon wani ɗan siyasa ko babban basarake sai su fara takama da barazana, suna ganin zasu iya sa a ɗaure kowa, suna alfahari da jiji da kai, kana taɓata sai tace wai ta san manya zatasa a ɗaure mutum igiya sai ya saura, to wannan shine gadaran karuwa, wataƙila tana da hoton gwamnan jiharku yana zina da ita, idan ka taɓata zata kirashi tasa a ɗaure ka ko a ɓatar da kai, saboda shima yana tsoronta don ta mallaki hotonsa yana zina da ita.


Jama'a wannan shine abinda yake faruwa, yau idan alfarma ko haƙƙinka kake nema a gurin waɗannan manyan mutane ba zaka samu ba sai kabi ta hannun karuwa, sai ka shekara guda kana bi amma rana ɗaya karuwan da ta mallaki hotonsa ko bidiyo yana zina da ita zata samu wannan alfarmar a cikin mintuna.


Na rantse da girman Allah na san karuwan da a yanzu haka tana da bidiyon wani babban jigo a siyasar wata jiha a Arewa tsirara haihuwar uwarsa yana zina da ita, na san karuwan da ta mallaki bidiyon wani gawurtaccen jami'in tsaro mai babban matsayi a ƙasar nan, na san karuwan da ta mallaki abubuwan sirri na 'yan siyasa da yawa tana nan tana ta sheƙe ayarta, suna bata maƙudan kuɗaɗe.


DUBA WANNANKaranta Manyan Siffofin 'Yan Luwadi Da Rayuwar Su Cikin Sirri (1)


Waɗannan karuwai annoba ne, suna daga cikin waɗanda suka jefa wasu shugabannin siyasar mu harkan satar dukiyar al'ummah ana basu, karuwa zata jure wahala da wulaƙanci ta fara kamun ƙafa da yaran 'yan siyasa kawalai suma su kwanta da ita, kafin nan su kaiwa Maigidansu, daga nan tayi ta lallaɓar ɗan siyasar har sai ta samu damar kwanciya dashi ta mallaki bidiyo da hotunansa, shikenan buƙatarta ta biya, sai ya dinga ɗaukar dukiyarku yana bata.


Don haka karuwai ta kowace fuska annoba ne, kuma illane da suke cutar da al'ummah, karuwai su dena baku sha'awa yaku bayin Allah, karuwai su dena burgeku.


Yaa Allah Ka karemu daga sharrin karuwai Amin.


Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin

aiki tuƙuru don Ilimantarwa da Faɗakarwa.

Ku ci gaba da kasancewa da mu a www.muryarhausa24.com.ng   a duk inda ku kasance a faɗin Duniya.

MURYAR HAUSA24 FARIN CIKIN AL'UMMA.

Tuesday, 23 July 2019

KARANTA SHAWARA ZUWA GA MA'AURATA DA MASU NIYYAR YIN AURE

KARANTA SHAWARA ZUWA GA MA'AURATA DA MASU NIYYAR YIN AURE

Bayanin da zai biyo bayan taken wannan rubutun yana da nauyi, don haka ayi hakuri da kalmomin da za'a ji, muhimmancin dake tattara da bayyana bayanin a fili yafi boye bayanin saboda amfanar al'umma gaba daya.

Shawara ga Masu Aure da kuma Masu Niyyar Yin Aure

MarubuciDatti Assalafy

Sannan yana daga cikin manufar shafin Datti Assalafiy shine wayar da kan al'umma game da abinda zai amfane su a rayuwa da zamantakewa, da fallasa asirin abubuwan da zasu cutar da al'umma gwargwadon abinda zamu iya.

Na karanta wata doguwar takadda wanda wani kwararren Likitan mata ya wallafa yake bada shawara domin ma'aurata su kiyaye akan abinda yake matukar cutar da lafiyar su a rayuwar aure ba tare da sun sani ba.

Likitan ya bayyana cewa duk ma'auratan da suke yin amfani da yawun bakin su (saliva) a gurin jima'i to su yi gaggawar denawa, saboda yawu yana kunshe da wasu sinadarai masu karfi da suke taimakawa wajen narka abincin da ake ci, wanda idan suka shiga cikin farjin mace suna iya haddasa mata mummunan infection mai matukar wahalar magani, likitan yayi bayanin cewa, wasu infection na iya yin shekara 5 a farjin mace kafin ya bayyana illarsa.

Wato yana daga cikin dabi'ar mafi yawa daga cikin ma'aurata, su kan yi amfani da yawu wajen karawa jima'i ko saduwa armashi, saboda akwai matan da haka Allah Ya halicce su suna da karancin ni'ima, ni'ima da ake bayani anan shine; wani ruwa ne fari mai santsi da yake fitowa daga gaban mace a lokacin da sha'awa ta motsa, ko kuma a lokacin da ake jima'i .

To akwai matan da basu da irin wannan ni'ima, akwai matan da kuma ana cikin jima'i sai ni'imar ta dinga daukewa, daga nan sai su fara jin zafi, anan ne ma'auratan suke saka yawu domin al'aurar tasu tayi santsi a samu abinda ake so, to irin wannan yawu da ake sakawa illa ne sosai ga farjin 'ya mace .

Mutanen da sukayi sabon aure sunfi fuskantar daukewar ni'ima a yayin jima'i, akwai mata sabbin amare da basu taba sanin 'da na miji ba, to saboda tsoron zafin buda hanya a kwanakin amarci ni'imar su tana saurin daukewa, sai suyi amfani da yawu, ko man shafawa ko dai wani abu mai kama da haka, saka yawu kuskure ne balle mayukan shafawa da sauransu da ake sarrafawa da chemicals.

Shiyasa kashi 90 cikin 100 na mata ma'aurata da suke amfani da yawun bakinsu ko wasu mayuka a yayin jima'i suna dauke da infection kala-kala ba tare da sun sani ba yana cutar da lafiyan su tare da rage musu armashin jima'i, wanda kan iya haddasa cin amanar aure ko ma rabuwa.

Ga matan da suke fama da matsalar rashin ni'ima ko daukewar ni'ima yayin jima'i, to ya dace su nemi shawarar kwararrun masana a wannan fanni, amma tabbas suyi gaggawan dena amfani da yawu ko wasu mayukan shafawa a lokacin jima'i .

Don haka ma'aurata da sauran samari da suke sha'awar yin aure a kiyaye, sannan ya dace a yada wannan shawara saboda amfanar al'umma gaba daya.

Allah Ka tabbatar mana da alheri Ka magance mana matsololin gidan aure Amin.

MUKALOLI MASU ALAKA:

KARANTA DALILAI 6 DAKE SA MATA KASHE MAZAJEN SU

KARANTA MAGANIN BASIR KO WANE IRINE DA YARDAR ALLAH

KARANTA KAƊAN DAGA CIKIN ALAMOMIN CIWON SANYIN MARA NA MAZA DA KUMA SANYIN GABA

Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Isar da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradin Mu


Burin shafin Muryar Hausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke



Domin samun Labarai,Nishaɗi, Kalaman Soyayyar Hausawa,Bincike mai zurfi,,Tarihi,Fadakarawa,Tunatarwa, Addu'o"in littafin Hisnul Muslimi cikin harshen Hausa, Kimiya da Fasaha,Hotuna,Hausa Comedy, Wakokin Gargajiya, Wakokin Siyasa, Wakokin Zamani, Wakokin Bege na Annabi Muhammad (SAW) , Sharhi akan al'umaran Yau da Kullum , Sharhi mai gamsarwa, tsage gaskiya dalla-dalla da dai sauran su Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng   a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya.



Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.



Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com  Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki

Mungode








Wednesday, 19 June 2019

RASUWAR SHUGABAN KASAR MISRAH TA GIRGIZA DUNIYA: DAN KISHIN ADDININ ISLAMA YA KWANTA DAMA

RASUWAR SHUGABAN KASAR MISRAH TA GIRGIZA DUNIYA: DAN KISHIN ADDININ ISLAMA YA KWANTA DAMA

Inna lilLahi wa inna ilaiHi raji'uun! zuciya ta kadu matuka da samun labarin rasuwar tsohon shugaban kasar Misrah (Egypt) Sheikh Muhammad Morsi.



Muhammad Mursi





Marubuci: Datti Assalafy



Marigayi Muhammad Morsi 'dan kishin Islama ne, babban bango kuma babban jigo a kungiyar 'yan uwa musulmi na duniya, mai ra'ayi irin na sojojin tsohuwar daular Usmaniyyah, malami ne Mahaddacin Al-Qur'ani kayan Allah, yana daya daga cikin manyan 'yan siyasar duniya musulmai da suke rage a duniya wadanda suke iya kalubalantar makirci da sharrin yahudu da nasara.


Kamar yadda na gani a labarai, ance ya rasu yau litinin bayan an gabatar dashi a gaban alkali don cigaba da tuhumar da ake masa akan laifin cin amanar kasa, sai ya yanke jiki ya fadi ya suma, daga bisani mahukuntar Kasar sukace ya mutu


Wannan bawan Allah ya shafe shekaru 6 a gidan yari tun bayan hambarar da gwamnatinsa da Janar Abdel-Fattah Alsisi yayi, gashi dai babu wanda ya kaisu cin amanar kasa tunda hambarar da gwamnati suka yi, amma suka dawo suna zargin wannan bawan Allah da laifin cin amanar kasa saboda kawai yayi adawa da iyayen gidansu turawa makiya addinin Musulunci


Inda ace duniyar yahudu da nasara suna tare da Muhammad Morsi na tabbata sai majalisar dinkin duniya ta fito tace ayi kwakkwaran bincike akan mutuwarsa, domin har ga Allah ni kaina ban yarda da mutuwar wannan bawan Allah haka kawai ba, da kyar imba guba suka shayar dashi ba, saboda basu da wata hujjar da tasa suke tsare dashi tun bayan da suka kifar da gwamnatinsa


Kungiyar 'yan uwa Musulmi (Ikhwanal Muslimina) kungiyace ta siyasa wanda 'yan kishin musulunci suka kafa don kwatawa musulmin duniya 'yancinsu tun bayan kifar da daular Usmaniyyah, hakika ni Datti Assalafiy ban san wata kungiyar siyasa da take da kyakkyawan manufa akan musulunci kamar Ikhwan ba, duk da suna da kura-kurai a tsarin kungiyar amma wallahi alherin kungiyar yafi kuskurenta yawa nesa ba kusa ba, marigayi Muhammad Morsi babban jigo ne a kungiyar Ikhwan


Yanzu dai dukkan manyan jigogin kungiyar Ikhwan an kawar dasu daga doron duniya, dayane kawai ya rage shine Magajin tsohuwar daular islama ta Usmaniyyah, shugaban Kasar Turkiyyah Sheikh Recep Tayyip Erdogan wacce marigayi Sheikh Usman Ghazi ya kafa, kafin cin mutuncin da turawa suka mata ta hannun karen farautarsu Mustapha Kamal Ataturk (L), Ataturk rikekken Bayahude ne a rigar musulunci, mai nuna matsananciyar kiyayya ga Musulunci


Marubuta da dama sunyi jayayya akan batun asalin Mustapha Kamal Ataturk, amma magana mafi inganci Ataturk bayahuden Doenman ne, Doenman kuwa wata darikar Yahudawan Sabbetaians ce, Yahudawa ne da suke Turkiyya, wadanda suke yin shiga da mu'amala tamkar Musulmi, suna kuma amsa sunan Musulmi, amma zukatansu suna da wani abin bautarsu daban wato "Sabbetai Zevi" wani "masihun" 'karya ne da ya bayyana a karni na 17.


Mustapha Kamal Ataturk, ya jefa Turkiya cikin mawuyacin hali, ya ci mutuncin Shari'ar Allah, ya ci mutuncin tsarin shugabanci irin na Khalifanci tare da soke shi a Kasar Turkiyya a ranar 3 ga watan 3 na shekarar 1924, daga bisani ya kori duk wadansu mutane da suke da alaka da daular Usmaniyya.


Bayan haka, Ataturk ya haramta mazhabobin ilimin Islama da makarantun koyon addinin Allah a Turkiyyah, Sannan ya haramta aiki da shari'ar musulunci, ya hana kiran sallah da harcen larabci, kotunan Musulunci duk ya bada umarni aka rufe su


Daga karshe bayan ya gama cin mutuncin addinin Allah sai shima Allah Ya karyashi, mulki ya sake dawowa hannun 'yan kungiyar Ikhwan, wanda har zuwa yau 'dan kungiyar Ikhwan (Recep Tayyip Erdogan) shi ke shugabancin Kasar Turkiyyah, gashi yau ya rasa 'dan uwa abokin gwagwarmaya marigayi Sheikh Muhammad Morsi



Na tsaneka azzalumi shugaban kasar Misrah Abdulfatah Alsisi, duk abinda ya faru a dalilin mutuwar Malami Mahaddacin Al-Qur'ani Maigirma marigayi Sheikh Muhammad Morsi kai ne sila, kuma alhakkin jininsa yana rataye a wuyanka


Ka hambarar da Morsi daga kan kujeran shugabanci wanda a ka'idah kaine ya kamata a zartarwa hukuncin kisa, ka kamashi ka tsare shekaru 6 cur, ka dinga wulakanta kayan Allah Mahaddacin Al-Qur'ani Maigirma a gidan yari


Duk manyan mutanen da suke tare da Mohammad Morsi ka kamasu ka daure a gidan yari ka yanke musu hukuncin kisa, wasu tuni an kashe su, don haka mutuwar Morsi bai zo mana da abin mamaki ba


Muhammad Morsi yace; "da suka tsareni a gidan yari, sai suka hana a bani Al-Qur'ani Maigirma, sun manta cewa na haddace Qur'ani sama da shekaru 40 da suka gabata, bukatata da Qur'ani bai wuce na shafa shi ba.."


Kalmomin Muhammad Morsi kafin a hambarar da gwamnatinsa, yace: "zamu yi raga-raga da duk Kasar data taba ko ta zagi Annabin mu Muhammad (SAW), zamu cigaba da yin mulkin Dimokradiyyah mai kyau, muyi hukunci da Al-Qur'ani da ingantattun Hadisai a matsayin kundin tsarin mulkin mu (Constitution), kuma bamu jin tsoron Turawan yamma akan haka".



"Na tabbata baza su bar ni ba, amma na sadaukar da rayuwa ta ga addinin Musulunci da kuma talakawa na mutanen Misrah, ba'a biyan farashin tsare Musulunci da sauran bayin Allah da kudi sai dai da rai da jini, bana nadamar abinda nayi, kuma bana tsoron abinda yammacin duniya suke fada akai.." ~Muhammad Morsi (Rh)


Allah Zai cika hasken musulunci ko da kafirai da karnukan farautarsu sun ki, kisan Morsi babu abinda zai rage face zai kara daukaka darajar Musulunci da kungiyar 'yan uwa musulmi (Ikhwan) a duk fadin duniya, Alsisi da kana da zurfin tunani da baka kashe Morsi ba!, wanda bai san ikhwan ba yanzu zai santa ya kaunaceta tunda an kashe babban jigonta akan zalunci


Al-sisi ka zama tamkar fir'aunan Misrah, la'anar bayin Allah musulmin duniya, da bakar addu'ah da za'a maka kadai ya isheka babban bala'i da masifa, ba zaka wanye lafiya ba insha Allah



KARANTA ABUBUWAN MAMAKI 15 GAME DA MUTUWAR MUHAMMAD MURSI




Yaa Allah Ka karbi shahadar Muhammad Morsi Amin


Muna rokon Allah Ya gafartawa Muhammad Morsi

Allah Ka yafe masa kuskurensa

Allah Ka jikanshi da rahama

Allah Ka saka masa da Aljannah Madaukakiya Amin.




Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Isar da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradin Mu


Burin shafin Muryar Hausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke



Domin samun Labarai,Nishaɗi, Kalaman Soyayyar Hausawa,Bincike mai zurfi,,Tarihi,Fadakarawa,Tunatarwa, Addu'o"in littafin Hisnul Muslimi cikin harshen Hausa, Kimiya da Fasaha,Hotuna,Hausa Comedy, Wakokin Gargajiya, Wakokin Siyasa, Wakokin Zamani, Wakokin Bege na Annabi Muhammad (SAW) , Sharhi akan al'umaran Yau da Kullum , Sharhi mai gamsarwa, tsage gaskiya dalla-dalla da dai sauran su Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng   a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya.



Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.



Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com  Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki

Mungode









Thursday, 17 December 2020

Karanta Manyan Siffofin Karuwai Da Rayuwar Su Cikin Sirri (2)

Karanta Manyan Siffofin Karuwai Da Rayuwar Su Cikin Sirri (2)

Mai karatu kayi haƙuri da wasu kalmomi masu nauyi da zaka karanta cikin wannan rubutu na Datti  Assalafiy, idan buƙata ta kama domin a fahimtar da mutane musamman ga waɗanda basu da cikakkiyar fahimta na kalmomi to dole sai an fito da kalmomin a zahiri don a fahimta.


RAYUWAR KARUWAI

Marubuci:- Datti Assalafy


Ita dai Karuwa jakar gayu ce, duk wata karuwa jaka ce, domin yadda jakuna suke taruwa a kan jakanya guda suna jima'i da ita haka karuwa take, zaka samu akwai karuwa guda ɗaya da tayi jima'i da maza sama da dubu a rayuwarta, cutuka sun mata katututu a jikinta, idan ka tambayeta zatace ita rayuwar duniyar sam baya mata daɗi.


Rayuwar karuwai abin ƙyama ne, kuma rayuwa ne na ƙazanta, duk wanka da duk adon da karuwa zatayi ƙazamiya ce sai kaji tana wari da ƙarni, kuma yawanci karuwai ba sa yin wanka sai dai kwaskwarima sakamon cuɗanya da take da mazaje mabanbanta, wato warin da karuwa keyi yana bi har jinin jikinta, da kuma kasancewar miniyyi na mazaje mabanbanta dake shiga cikinta, shi yake haddasa mata irin wannan warin.


Karuwa bata da kunya, duk wani abu na rashin kunya da rashin mutunci karuwa zata iya aikatawa, duk wani marar kunya bashi da imani da faɗin Manzon Allah (S.A.W) imani bai zama a jikin mutumin da bai da kunya, hakanan kunya bai zama a inda babu imani, imani da kunya a haɗe suke, idan anaso ayi ma wani mutumin kirki sharri sai an haɗa da karuwa, na san wani Limamin Masallaci da aka shirya masa tuggu da wata karuwa, idan ya fito da asuba zai je masallaci ta rungumeshi ta sa ihu, da ƙyar Allah ya kubutar da limamin.


Karuwa kamar akuya take, dole tayi yawo tsirara domin ta janyo hankalin mazinata, dole ta sayi kaya masu bayyana tsiraici taje daƙin hoto a ɗauke ta a hoto ayi mata kwalliya a Photoshop Application wanda zata dinga ɗaurawa a kafofin sada zumunta na yanar gizo domin ta nemi kwastoma da abokan zina, kunga ta zama akuya.


Karuwa ƙazama ce, bata wanka, kun san yanayin jima'i musamman a lokacin zafi, ana yin zufa sosai idan ana yin jima'i, zufan jikin mutum yana ɗauke da cutuka, ko a binciken Likitanci ana so da zaran an kammala jima'i aje ayi tsarki da kuma wanka, amma karuwa bata wannan, zata share farjinta da tsumma ne, wani na waje yana jira, na ciki na fitowa na waje zai shiga ya ɗaura, kuma dole fatar jikinsu ya haɗu ko da sun sa kororon roba, anan zai kwaso cuta yaje ya yaɗawa iyalinshi ko abokanshi, shiyasa taɓa jikin mazinaci bai dace ba, domin zai iya yaɗa cuta da ya ɗauko daga jikin karuwa.


Karuwa kullun a cikin rayuwar takuri take da kuma ƙunci, shiga cikin ɗakin karuwa ka gani, ɗakine ɗan ƙarami tsukakke sai wari da hamami duk da ta kunna turaren wuta, zagaya gurin da suke wanka, babu wani tsayayyen toilet, idan wanka zatayi haka nan zata tsaya daga bakin ɗakinta ta watsa ruwa, ko bawali zatayi sai dai tayi a cikin baƙin leda a cikin ɗakinta ta goge da tsumma ta jefar a kwalbati, idan fitsari zatayi sai dai tayi a cikin bokiti ta fita waje ta watsar, haka mazinaci zai zo ya yabi guntun kashi da fitsari a jikin karuwa.


Ina mazinata masu zuwa gidan karuwai suna zina? Ku sani cewa yanzu matsafa suna amfani da maƙudan kuɗaɗe suna sayen miniyyin mazinata daga hannun karuwai suna tsafi da shi, wato maniyyin da aka zuba a cikin kororon roba, wanda idan mazinaci ya gama zina da karuwa zata cire ta saka a bokiti, da zaran an tafi da maniyyinka kamar sun tafi da ruhinka ne, za'ayi tsafi da kai a bayar da rayuwarka wa baƙaƙen aljanu, ko su nakasa rayuwarka, ko kuma su rabaka da duniya, wannan sabon abune da ya bayyana.


Mai son sanin wasu daga cikin sirrukan 'yan Luwaɗi ya je yayi hira da karuwai masu zaman kansu, musamman magajiyar karuwai, nemi kuɗi kayi mata kyauta zata lissafa maka manyan mutane a garinku waɗanda suke 'yan Luwaɗi, domin yanzu karuwan da tafi sauran karuwai kawo kuɗi itace karuwan da ake Luwaɗi da ita, akwai mazan da a yanzu ba suna zina da karuwai ta farjin su bane, haka nan ba suna auren mace don jima'i da ita ta farji ba, sai dai ta dubura.


Jama'a ku dena ganin waɗannan manyan 'yan mata 'yan boko masu zaman kansu a Abuja da sauran manyan birane suna sayan manyan gidaje masu tsada, suna hawa mota masu tsada, suna hawa jirgin sama su ɗauki hotuna suna fita ƙasashen waje suna yiwa mutane kallon ƙasƙanci da wulaƙanci, suna kafa kungiyoyin tallafawa marayu suna alfahari dashi don su yaudari al'ummah, wallahi yawancinsu riƙaƙƙun karuwai ne da ake Luwaɗi da su, domin yanzu fa zina bai kawo kuɗi sosai sai Luwaɗi.


To ƙarshen duk wata karuwa cutar kansa ne mai kisa, saboda irin mayukan shafawa da sabulun wanka masu ɗauke da sinadari da suke amfani da shi, da kuma miyagun ƙwayoyin da suke sha, anan cutar kansa zata kamasu, ba zai rabu da su ba sai sun mutu.


DUBA WANNAN: Karanta Manyan Siffofin Karuwai Da Rayuwar Su Cikin Sirri (3)


Don haka rayuwar  karuwa sam ba abin burgewa bane, kuma ba abin sha'awa bane, domin ƙarshen duk wata karuwa mai zaman kanta, ko wanda take gidan iyayenta, ko wanda take gidan kanta shine yin mummunan ƙarshe na wulaƙanci.


Ina muku albishir da wani rubutu da zan wallafa mai taken MUMMUNAR MANUFAR YAHUDAWA AKAN MATA rubutune mai matuƙar fa'idah, kada ku bari a baku labari.


Ina roƙon Allah Ya kare matan Musulmi daga faɗawa harkan karuwanci, Allah Ka tsaremu Ka tsare mana imanin mu Amin.


Zamu Ci gaba Insha Allah.


Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin

aiki tuƙuru don Ilimantarwa da Faɗakarwa.

Ku ci gaba da kasancewa da mu a www.muryarhausa24.com.ng   a duk inda ku kasance a faɗin Duniya.

MURYAR HAUSA24 FARIN CIKIN AL'UMMA.

Monday, 30 September 2019

KARANTA TAKAITACCEN TARIHI DR ISAH ALI IBRAHIM PANTAMI

KARANTA TAKAITACCEN TARIHI DR ISAH ALI IBRAHIM PANTAMI

An haifi Maigirma Ministan Sadarwa a Nigeria Dakta Isa Ali Ibrahim Pantami a ranar 20 ga watan Oktobar 1972 a unguwar Pantami dake Gombe, jihar dake Arewa maso Gabashin Najeriya.

Dr. Isa Ali Pantami

Marubuci: Datti Assalafy

Isa Pantami ya kasance ‘da ga Mallam Ali Ibrahim Pantami, mahaifiyarshi kuwa itace Malama Amina Umar Aliyu.

Ya fara karatun Al-Qur’ani a makarantar Allo kafin daga bisani ya shiga makarantar Firamare ta ‘Pantami Primary School’ inda a nan ne ya samu shaidar kammala karatun firamare, ya kammala karatun sakandire a makarantar Sakandire ta Kimiyya ta ‘Government Science Secondary School, Gombe.

Daga nan ne ya samu shigar jami’ar Abubakar Tafawa Balewa (ATBU) dake jihar Bauchi, inda a nan ne ya samu damar kammala karatun Digiri a fannin Fasahar Kwafuta a shekarar 2003 tare da samun Digiri na 2 duk a fannin, a shekarar 2008.

Pantami ya kammala karatun Digirin-digirgir a jami’ar Robert Gordon dake Aberdeen a kasar Sukotlan.

Dr. Isa Ali Pantami

Ya fara aiki a jami’ar ATBU, inda yake koyar da ‘Information Technology’ kafin daga bisani ya koma Jami’ar Musulunci dake Madinah a matsayin shugaban Rubutun Fasaha a shekarar 2014.

DUBA WADANNAN:

Karanta Takaitaccen Tarihin Sarkin Musulmi Ibrahim Dasuki

KARANTA TAKAITACCEN TARIHIN SHEIKH JA'AFAR MAHMOUD ADAM

KARANTA CIKAKKEN TARIHIN SHEIKH ABUBAKAR MAHMUD GUMI

A shekarar 2016, Pantami ya ajiye koyarwa, inda a nan ne shugaba Muhammad Buhari ya nada shi ya zama shugaban hukumar ‘NITDA’ a ranar 26 ga watan Satumbar 2016.

Ya kasance babban malamin addinin Musulunci na sama da shekaru 20, ya kasance limamin sallah Juma’a a Najeriya da kasar Birtaniya. - Jaridar Punch Newspapers

Yaa Allah Ka karawa rayuwarsa albarka, Ka gafarta wa iyayensa, Ka hada fuskokin su da nashi da namu a cikin Aljannah Madaukakiya Amin.

Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Isar da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradin Mu


Burin shafin Muryar Hausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke



Domin samun Labarai,Nishaɗi, Kalaman Soyayyar Hausawa,Bincike mai zurfi,,Tarihi,Fadakarawa,Tunatarwa, Complete Tafseer, Complete Qur'an Audio, Addu'o"in littafin Hisnul Muslimi cikin harshen Hausa, Kimiya da Fasaha,Hotuna,Hausa Comedy, Wakokin Gargajiya, Wakokin Siyasa, Wakokin Zamani, Wakokin Bege na Annabi Muhammad (SAW) , Sharhi akan al'umaran Yau da Kullum , Sharhi mai gamsarwa, tsage gaskiya dalla-dalla da dai sauran su Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng   a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya.



Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.



Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com  Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki

Mungode








Thursday, 5 September 2019

Ministan Sadarwa Ya Bayar da Umarnin yin Bincike akan Dalilin da Yasa ake Kwashewa 'Yan Nigeria Data da Kudin Kira ba Bisa Ka'ida Ba

Ministan Sadarwa Ya Bayar da Umarnin yin Bincike akan Dalilin da Yasa ake Kwashewa 'Yan Nigeria Data da Kudin Kira ba Bisa Ka'ida Ba

Maigirma Ministan Sadarwa na Kasarmu Nigeria Ash-sheikh Dr Isa Ali Ibrahim Pantami, ya rabawa shugabannin hukumomin da ke karkashin ma’aikatar Sadarawa aikin da zasu yi.

Yakamata a Jinjinawa Dr. Isa Ali Pantami


Marubuci: Datti Assalafy

Ministan ya bayyana cewa za'a bawa kowace ma’aikata aikin da ake so ta yi zuwa wani lokaci, inda za'a rika bibiyan kokarin da kowane shugaba ya ke yi domin sauke nauyin dake kan sa.

1- Hukumar NCC: Ma’aikatar sadarwa ta bawa NCC lokaci ta kawo karshen matsalar rashin yiwa layukan waya cikakken rajista wanda yin hakan zai inganta tsaro, an kuma nemi NCC ta duba yadda ake zaftarewa jama’a kudin hawa yanar gizo tare da rage kudin sayan data ba bisa ka'ida ba, sai kuma kudin da ake cirewa a kiran waya.

2- Kamfanin Galaxy Backbone GBB: Daga cikin aikin da aka bawa wannan kamfanin shine su gyara karfin layinsu da sauran ayyukan da su ke yiwa jama’a.

3- Hukumar NITDA Sheikh Isa Pantami ya nemi magajin sa a NITDA Malam Kashifu Inuwa ya dage wajen ganin an samu karuwar masu amfani da na’urorin fasaha da manhajojin gida a ma’aikatu, Ana kuma so ma’aikatu su rika amfani da na’urorin zamani wajen aikinsu.

4- Hukumar NIGSAT: Hukumar NIGSAT mai kula da lamuran tauraron 'dan adam (Satellite) na Nigeria, Maigirma Minista ya umarci babban darakta a ma'aikatar da kara kaimi sun tabbata tauraron 'dan adam na haska kowani sassa na Kasar Nigeria, sannan su kawo cigaba a aikinsu.

5- Hukumar NIPOST:Sabon Ministan sadarwa ya nemi NIPOST ta kara kokari wajen aika sakonni da wasiku a fadin kasar, ya kuma bada umarni ga hukumar ta kara yawan guraren da ta ke shiga a cikin Kasar Nigeria lunguna da sako.

Yaa Allah ga bawanKa nan Ministan sadarwa na Kasarmu Nigeria yana da burin kawo canji mai ma'ana, Ubangiji Allah Ka taimakeshi, Ka hadashi da mashawarta na gari, Ka cika masa burinsa na alheri Amin.

Shafin komai da ruwanka, Muryarhausa24.com.ng munayin
aiki Tukuru don jin dadin ku

Isar da bayanai akan lokaci ba tareda son
zuciya ba shine muradin Mu


Burin shafin Muryar Hausa24 shine ta fito
da kyawawan manufofi, tsari, Nagartar masu jin
yaren Hausa a dukkan fadin Nigeria da kasashen
da suke makwabtaka da ita kuma ta hada kan
masu jin yaren Hausa waje ɗaya a ko ina suke



Domin samun Labarai,Nishaɗi, Kalaman Soyayyar Hausawa,Bincike mai zurfi,,Tarihi,Fadakarawa,Tunatarwa, Complete Tafseer, Complete Qur'an Audio, Addu'o"in littafin Hisnul Muslimi cikin harshen Hausa, Kimiya da Fasaha,Hotuna,Hausa Comedy, Wakokin Gargajiya, Wakokin Siyasa, Wakokin Zamani, Wakokin Bege na Annabi Muhammad (SAW) , Sharhi akan al'umaran Yau da Kullum , Sharhi mai gamsarwa, tsage gaskiya dalla-dalla da dai sauran su Ku ci gaba da kasancewa da Mu a www.muryarhausa24.com.ng   a duk inda Ku Kasance a fadin Duniya.



Mun kudiri aniyar tsage gaskiya
na bada labarai da suka hada da
harkokin yau da kullum Da zummar
samar da zaman lafiya da kuma
daukaka kima da martabar
al’adun Hausa.



Zaku iya aiko mana da Labari ko shawarwari, Ra'ayoyin ku ko kuma nuna gamsuwar Ku akan yadda Mu ke tafiyar da wannan Shafi mai ALBARKA aika saƙon ka/ki akan addreshin Mu Na yanar gizo muryarhausa24@gmail.com  Za muyi farin ciki da samun saƙon ka/ki

Mungode